ALMIZAN

Majalisar Dattawa ta ce kuɗaɗen kasafin 2024 na Ma’aikatar Yaɗa Labarai sun yi kaɗan, sai an ƙara sosai

Shugaban Majalisar Dattawan Nijeriya, Godswill Akpabio Kwamitin Majalisar Dattawa Mai Lura da Harkokin Yaɗa Labarai, ya nuna rashin amincewa dangane da ƙarancin kuɗaɗen da kwamitin ya ce Gwamnatin Tarayya ta ware wa Ma’aikatar Yaɗa Labarai da Wayar da kai, a Kasafin 2024. Shugaban kwamitin, Sanata Kenneth Eze ne ya nuna damuwa da rashin amincewa dangane…

Read More

Minista na so masu sana’ar talla a kafafen labarai su faɗakar da jama’a kan shirye-shiryen tattalin arziki da Tinubu ya kawo

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya yi kira ga membobin ƙungiyar masu saka tallace-tallace a kafafen yaɗa labarai da su mayar da hankali wajen faɗakar da ‘yan Nijeriya kan sababbin tsare-tsaren tattalin arziki waɗanda gwamnatin Tinubu ta zo da su,…

Read More

Shirin Wayar Da Kai: Ministan Yaɗa Labarai ya kafa kwamitin tsara daftarin cusa ɗa’a, kishin ƙasa da kyawawan ɗabi’u

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris A ƙoƙarin da ma’aikatar sa ke yi na fara shirin wayar da kan jama’a, Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya kafa kwamitin da zai tsara daftarin cusa wa ‘yan Najeriya ɗa’a, kishin ƙasa da kuma kyawawan ɗabi’u. Daftarin Ɗa’a, Kishin…

Read More

Northern christian clergys commensurate with muslims over mistaken bomb attack at muslim community in kaduna

  Northern christian clergys commensurate  with kaduna state Govt, and all muslims scholars over mistaken bomb attack at muslim community in kaduna Northern christian clergys commensurate with the government and people of Kaduna State and  the families that lost their loved ones over the recent bomb attack and prayed for the repose of the victims’…

Read More

Group Tasks Nigerians With Constructive Action to Address Electoral Challenges.

An Islamic Group, AHLUL-BAYT Nigeria has advocated citizens participation, rules of law as well as equity and justice as key ingredients of democracy that should be imbibed by Nigerians to promote good governance for socio-economic growth and development of the Country. Coordinator of the group in Kaduna, Mr. Isa Mohammed Isa gave the indication during…

Read More