Skip to content
February 20, 2026
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
Headlines
  • 5 hours ago

    Abubuwa 12 da ya kamata ku sani game da sabuwar Dokar Zaɓe da Shugaba Tinubu ya sanya wa hannu (Electoral Law 2026)

  • 10 hours ago

    Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sanya hannu kan sabon Umarnin Zartaswa da ya shafi yadda kuɗaɗen man fetur da gas za su rika shiga asusun gwamnati kai tsaye.

  • 13 hours ago

    HIMMA DAI CBN: Yadda shigar da ‘yan canji (BDCs) cikin kasuwar canjin kuɗi ta NFEM ya ƙara wadatar dala da buɗe hanyar daidaituwar naira

  • 13 hours ago

    TARON G-24 A ABUJA: Gwamnan CBN ya nemu a daidaita tsarin biyan kuɗaɗe na zamani a harkoki tsakanin ƙasashe

  • 1 day ago

    Ramadan: An Nemi Al’umma Su Tausaya Wa Junansu

  • 2 days ago

    SAMAR DA MOTOCIN SULKE: Ministan Tsaro Ya Yaba da Jajircewar Gwamnan Zamfara a Fannin Tsaro

February 2026
M T W T F S S
 1
2345678
9101112131415
16171819202122
232425262728  
« Jan    
  • Rahoto

Haƙƙin Ayyana Makoma Da Ƙarfin Bindiga A Ƙarƙashin Dokokin Ƙasa Da Ƙasa

ALMIZAN2 years ago2 years ago07 mins

Daga Mujtaba Adam 19/10/2023  “ Kaicon wannan zamani da ake buƙatar sai an kawo hujjojin da za a kare haƙƙin yin gwgwarmaya ta makamai domin korar ‘yan mamaya.”                 Dr. Ibrahim Allush  A cikin ginin Majalisar Ɗinkin Duniya, kuma a gaban babban zaurenta da mamabobinta 193 suke zaune a…

Read More
  • Labarai
  • Rahoto

Taron editoci: Tinubu na so a riƙa yaɗa kyawawan labarai don jawo zuba jari a Nijeriya

ALMIZAN2 years ago2 years ago08 mins

Alhaji Mohammed Idris ya na gabatar da jawabin Shugaba Tinubu a wajen Babban Taron Kungiyar Editocin Nijeriya (NGE) Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nemi kafafen yaɗa labarai da su taimaka wajen bada labarai da bayanai da za kyautata matsayin Nijeriya a idon duniya ta yadda masu zuba jari za su samu ƙwarin gwiwar saka dukiyar…

Read More
  • Rahoto

Muzaharar goyon bayan Palasdinawa: ‘Yansanda sun kashe 2 a Kaduna

ALMIZAN2 years ago2 years ago03 mins

Shahid Sidi Anas Ya zuwa lokacin hada wannan rahoto, an tabbatar da cewa rundunar ’yansanda ta jihar Kaduna ta kashe ’yan’uwa musulmi almajiran Shaikh Zakzaky biyu da suka fito muzaharar nuna goyon baya ga Palasdinawan da Isra’ila ke yi wa ruwan bama-bamai a kulluma tana kashewa. Da misalin karfe 11 na safiyar Ranar Alhamis 16/11/2023…

Read More
  • 1
  • …
  • 91
  • 92
  • 93

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2026. Powered By BlazeThemes.