SHUGABA TINUBU YA ZIYARCI KANO DOMIN YIN TA’AZIYYAR MARIGAYI AMINU DANTATA
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya kai ziyarar ta’aziyya a Kano, inda ya bayyana marigayi Alhaji Aminu Dantata a matsayin…
A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya kai ziyarar ta’aziyya a Kano, inda ya bayyana marigayi Alhaji Aminu Dantata a matsayin…
Hukumar Bashi ta Daliban Najeriya (NELFUND) ta bayyana cewa tana kammala shirye-shiryen bude wata manhajar neman aiki domin ba wa…
A rabon kudaden Kwamitin Raba Kudaden Shiga na Tarayya (FAAC) na zangon farko na shekarar 2025, jihohin Najeriya 36 sun…
Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta bayyana cewa hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya ta sauka da kaso 22.22 cikin dari…
An binne gawar tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari a gidansa da ke Daura, jihar Katsina, a safiyar yau, cikin jimami…
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da rasuwar tsohon Shugaban Ƙasa, Muhammadu Buhari, wanda ya rasu yau da misalin…
A wani gagarumin mataki da zai canza rayuwar matasa a Najeriya, Gwamnatin Tarayya ta kulla yarjejeniya da Hadaddiyar Daular Larabawa…
Sojojin Najeriya sun sake samun nasara a fagen yaki da ta’addanci, yayin da babban kwamandan ‘yan ta’addan ISWAP, Ibn Ali,…
Gwamnatin Tarayya Za Ta Gina Gidaje 200 Ga ’Yan Gudun Hijira a Jihar Kebbi A Ƙarƙashin Hukumar NEMA, domin rage…
Tinubu Yana Goyon Bayan Ƙananan Hukumomi Su Ci Gashin Kan Su – Minista Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai,…