Kashim Ya Halarci Addu’ar Shekara-shekara Domin karrama Mahaifiyar shugaba Tinubu a Abuja

A yau a Masallacin Ƙasa da ke Abuja, Mataimakin Shugaban Ƙasa, Sanata Kashim Shettima, ya halarci taron addu’ar shekara-shekara da aka gudanar domin karrama marigayiya Alhaja Abibatu Mogaji, mahaifiyar Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu. A jawabinsa, Sanata Shettima ya bayyana marigayiyar a matsayin mace mai tarbiyya da tasiri, wacce ta bar gagarumin tarihi da zai…

Read More

Rahoton CBN: Bayanan yadda ‘yan damfara suka kwashe naira biliyan 134 daga asusun bankuna da na kwastomomi tsakanin 2020 zuwa 2025

Ashafa Murnai Barkiya Rahoton baya-bayan nan da Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya fitar, ya nuna cewa bankuna da kwastomomin su sun yi asarar jimillar Naira biliyan 134.48 sakamakon damfara a tsakanin shekarar 2020 zuwa 2025. Rahoton ya bayyana cewa an yi yunƙurin damfara da ya kai Naira biliyan 187.79, amma dai takamaiman adadin da ya…

Read More

Rancen Dare Ɗaya: Abin da CBN ke nufi da Gejin Adadin Rancen Biyan Gaggawa Tsakanin Bankunan Nijeriya (NOFR)

Ashafa Murnai Barkiya A wani sabon mataki na ci gaba da ƙirƙiro manufofi don ƙarfafa kasuwannin kuɗi na Nijeriya,Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya ƙaddamar da tsarin Rancen Biyan Gaggawa Tsakanin Bankunan Nijeriya, wato ‘Nigerian Overnight Financing Rate (NOFR). Wannan kuwa wani ma’auni ne mai tafiya bisa tsari na gaskiya da ya dogara da ainihin mu’amaloli,…

Read More