Skip to content
December 16, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
April 2025
M T W T F S S
 123456
78910111213
14151617181920
21222324252627
282930  
« Mar   May »
  • Home
  • 2025
  • April
  • 3

Day: April 3, 2025

  • Labarai

Rundunar sojojin Yemen ta sake harbo jirgin yakin Amurka mara matuki na US MQ-9

Editor9 months ago04 mins

Rundunar sojin kasar Yemen ta bayyana cewa ta sake harbo jirgin yaki mara matuki na US MQ-9, kwanaki uku bayan harbo na farko a makon da ya gabata, a matsayin wani bangare na goyon bayan raunana Falasdinawa da kuma hare-haren da Amurka ke jagoranta kan sojojin kasar ta Larabawa, kamar yadda Press TV ta ruwaito….

Read More
  • Labarai

Kwamitin tsaro na majalisar dinkin duniya zai yi zaman gaggawa kan yankunan Falasdinawa

Editor9 months ago01 mins

Kwamitin tsaro na majalisar dinkin duniya zai yi zaman gaggawa a yammacin ranar Alhamis domin tattaunawa kan halin da ake ciki a Gaza da kuma Yamma da gabar kogin Jordan biyo bayan bukatar hakan daga kasar Aljeriya. Kamar yadda kafar watsa labaru ta The New Arab ta ruwaito, kiran na kasar Aljeriya na zuwa ne…

Read More

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.