Shugaba Tinubu ya yi garambawul a tsarin Ministocinsa yayin da Wale Edun da Ahmed Dangiwa suka yi Murabus

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da yin ɗan takaitaccen garambawul a cikin majalisar ministocinsa, inda aka samu canjin wasu manyan ministoci biyu. Wata sanarwa da Sakataren Gwamnatin Tarayya, Sanata George Akume ya sanya wa hannu, ta bayyana cewa Ministan Kuɗi, Mista Wale Edun, da Ministan Gidaje da Raya Birane, Akitek Ahmed Musa Dangiwa,…

Read More

CBN ya ƙaddamar da sabon gejin ma’aunin ƙarfafa tsarin hadahadar kuɗi

Ashafa Murnai Barkiya Kasuwar hadahadar kuɗi ta Nijeriya ta samu tagomashin babban sauyi, yayin da Babban Bankin Nijeriya (CBN), tare da haɗin gwiwar Ƙungiya Masu Cibiyoyin Hadahadar Kuɗi, wato ‘Financial Markets Dealers Association’ (FMDA), suka ƙaddamar da sabon tsarin shata ƙima da ma’aunin ribar rance ko lamuni, mai suna ‘Nigerian Overnight Financing Rate’ (NOFR). An…

Read More