Featured posts

Shugaba Tinubu Ya Bayyana Zaɓen Fidda Gwanin APC A Matsayin Ƙwarin Gwiwar Ɗorewar Dimokuraɗiyya

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana zaɓen fidda gwanin jam’iyyar APC da aka gudanar a faɗin ƙasar a matsayin wata alama ta ƙarfi da bunƙasar dimokuraɗiyyar cikin gida a jam’iyyar mai mulki. Tinubu ya bayyana haka ne bayan ya kaɗa ƙuri’arsa a zaɓen fidda gwani na jam’iyyar da aka gudanar a mazabar Ikoyi-Obalende Ward…

Read More

Taron Kwamitin Manufofin Kuɗi na 305: Masana da masu ƙananan sana’o’i sun yaba da barin kuɗin ruwa da CBN ya yi a kashi 26.5%

Daga Ashafa Murnai Barkiya Masana tattalin arziki, manazarta harkokin kuɗi da kuma masu ƙananan sana’o’i sun yaba da matakin da Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya ɗauka na barin kuɗin ruwa na Manufofin Kuɗi (MPR) a matakin kashi 26.5%. Waɗanda aka sanya da su domin jin ra’ayin su dangane da adadin kuɗin ladar karɓar lamiɗo a…

Read More