Featured posts

RAHOTON MUSAMMAN: Yadda Asusun Kuɗaɗen Waje Na Nijeriya Zai Cika Maƙil, Bayan CBN Ya Yi Wa Naira Allurar Ƙarin Ƙarfin Wujijjiga Dala A Tsakiyar Kasuwa

RAHOTON MUSAMMAN Daga Ashafa Murnai Barkiya Tun sabuwar shekarar nan ta 2026 ba ta yi nisa ba, alamomi na ci gaba da nuna cewa, tsare-tsaren ƙarfafa hadahadar kuɗaɗe, bunƙasa tattalin arziki da sauƙaƙa farashi wanda Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya bijiro da shi zai samar da gagarimin ci gaba. Hakan na zuwa ne daidai lokacin…

Read More

Jihohi 27 ne suka kuɓuta daga durƙushewar tattalin arziƙi sakamakon sauye-sauyen Gwamnatin Shugaba Tinubu — Mohammed Idris

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kan jama’a, Alhaji Mohammed Idris, ya ce sauye-sauyen da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya aiwatar sun ceci aƙalla jihohi 27 a Najeriya daga faɗawa cikin mummunan durƙushewar tattalin arziƙi. Ministan ya bayyana hakan ne a ranar Asabar yayin da yake gabatar da lacca a bikin yaye ɗalibai karo na…

Read More