Gwamna Lawal Ya Lashe Kyautar Gwarzon Gwamnan Shekara Ta Jaridar LEADERSHIP, Ya Sake Jaddada Ƙudirin Ci Gaban Zamfara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya sake tabbatar da ƙudirin gwamnatin sa na kawo sauyi mai ma’ana da farfaɗo da ƙwarin gwiwar al’umma ga harkokin mulki a jihar. Gwamnan ya karbi Kyautar “Gwarzon Gwamnan Shekara” ta jaridar LEADERSHIP a ranar Alhamis, yayin taron shekara-shekara na jaridar da aka gudanar a Cibiyar Taron Ƙasa da Ƙasa…
CBN ya umurci bankuna su riƙa sayar wa ‘yan canji dala 150,000 kowane sati
Ashafa Murnai Barkiya Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya bai wa masu lasisin hadahadar canjin kuɗi (BDC) damar samun kuɗaɗen ƙasashen waje daga Kasuwar Canjin Kuɗaɗen Ƙasashen Waje ta Nijeriya (NFEM) ta hannun bankunan da aka ba izini. CBN ta sanar da hakan ne a ranar Talata cikin wata takarda mai ɗauke da sa hannun Musa…
SHUGABA TINUBU YA NAƊA AMB. ISMAIL ABBA YUSUF A MATSAYIN SHUGABAN NAHCON
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a matsayin sabon Shugaba kuma Babban Darakta (Chairman/CEO) na Hukumar Alhazai ta Ƙasa (NAHCON). Naɗin na jiran amincewar Majalisar Dattawa kamar yadda Sashe na 3(2) na Dokar NAHCON ta shekarar 2026 ya tanada. A cikin wasiƙar da ya aikewa Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio,…
Tinubu ya naɗa Magaji Da’u Aliyu a matsayin shugaban cibiyar binciken nukiliya ta ƙasa, ya kuma sabunta shugabancin NEMSA
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin Hon. Magaji Da’u Aliyu a matsayin Darakta Janar (MD) na Sheda Science and Technology Complex (SHESTCO), Abuja, cibiyar da ke da alhakin bincike da bunƙasa fasaha tare da kula da cibiyar binciken nukiliya ta ƙasa. Haka kuma, shugaban ƙasar ya naɗa Injiniya Adesayo Olusegun Michael a…
Asusun Ajiyar Kuɗaɗen Waje Na Nijeriya Ya Cika Maƙil Da Dala Biliyan 49 -Gwamnan CBN.
Ashafa Murnai Barkiya Gwamnan Babban Bankin Nijeriya, Olayemi Cardoso, ya tabbatar da cewa adadin kuɗaɗen waje da ke asusun ajiyar kuɗaɗen waje na Nijeriya, ya ƙaru zuwa dala biliyan 49, abin da ke nuna gagarumin farfaɗowa mai ɗorewa daga kusan dala biliyan 3 gwamnatin nan ta gada a watan Mayun 2023. Cardoso, ya bayyana cewa…
TARON NEC NA 2026: Gwamnan CBN ya yi gargaɗin barazanar yawan kuɗi da guguwar zaɓen 2027 kan nasarorin tattalin arziki da aka sha wahalar samu
Ashafa Murnai Gwamnan Babban Bankin Nijeriya (CBN), Olayemi Cardoso, ya yi gargaɗi cewa yawan kuɗin da ke danfare a cikin tsarin kuɗi da kuma shigowar zagayen zaɓen shekarar 2027 na iya zama babbar barazana ga kwanciyar hankali da tattalin arzikin ƙasar ya samu kwanan nan. Cardoso ya buƙaci a kula sosai domin kare gyare-gyaren da…
ZA MU KAWO ƘARSHEN TA’ADDANCI DA ‘YAN BINDIGA — SHUGABA TINUBU
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa gwamnatinsa za ta yi nasara kan ta’addanci da ‘yan bindiga, yana mai bayyana matsalar tsaro a matsayin abin da ba za a amince da shi ba kuma ba daga ɗabi’un al’ummar ƙasar nan ba ne. Shugaban Ƙasar ya ce rashin tsaro ya zama babban…
Sojoji Sun Yi Galaba A Kan ’Yan Ta’adda a Katsina Tare da Kwato Dabbobi 529
Dakarun sojojin Najeriya da ke ƙarƙashin Rundunar 17 Brigade a Katsina sun samu nasarar ƙwato dabbobi 529 da ’yan ta’adda suka sace, bayan gumurzu da aka yi da su a Kafur, Jihar Katsina. Rundunar ta ce samamen ya samo asali ne daga sahihan bayanan sirri da suka nuna motsin ’yan ta’adda a yankin Kasuwan Sabo….
Tarayyar Turai ta bi sahun Hukumar FATF, ta cire Nijeriya daga jerin ƙasashen da ke da haɗarin safarar kuɗi
Ashafa Murnai Barkiya Sakamakon gyare-gyaren kasuwar canjin kuɗi da bin ƙa’idojin da Babban Bankin Nijeriya (CBN) ke yi, a yanzu haka Kungiyar Tarayyar Turai (EU), ta cire Nijeriya daga jerin ƙasashen da ke da haɗarin safarar kuɗi. Cikin wata sanarwar da Tarayyar Turai (EU) ta fitar a shafin ta na soshiyal midiya, ta bayyana cewa…
Shettima ya jajanta wa al’ummar Kaiama, ya tabbatar da ƙudirin Shugaba Tinubu na dawo da zaman lafiya a Faɗin ƙasar.
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Sanata Kashim Shettima, ya jagoranci wata tawagar Gwamnatin Tarayya zuwa Karamar Hukumar Kaiama ta Jihar Kwara domin jajanta wa al’ummar yankin da Gwamnan Jihar, Mallam AbdulRahman AbdulRazaq, bisa mummunan harin ta’addanci da ya yi sanadiyyar rasa rayuka da dama. Ziyarar ta zo ne a daidai lokacin da ake fuskantar damuwa a ƙauyukan…
