SALLAH ƘARAMA: Gwamna Lawal Ya Buƙaci Musulmi Su Ƙara Addu’o’in Zaman Lafiya
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi kira ga al’ummar Musulmi da su ƙara himma wajen yin addu’o’i domin tabbatar da zaman lafiya a jihar Zamfara da kuma ƙasa baki ɗaya. Gwamnan ya bayyana hakan ne yayin da yake taya Musulmi murnar kammala azumin watan Ramadan na kwanaki 30, tare da shiga bukukuwan Sallah Ƙaramar…
Shugaba Tinubu ya taya Musulmi murnar Sallah, tare da kira zuwa ga kishin ƙasa
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya taya al’ummar Musulmi murnar Sallar Ƙaramar Idi (Eid-el-Fitr), tare da kira ga su ƙara jajircewa wajen hidimtawa ƙasa da al’umma baki ɗaya. A cikin wata sanarwa da mai ba shi shawara kan harkokin yaɗa labarai, Bayo Onanuga, ya fitar a ranar Alhamis, shugaban ya bukaci Musulmi su ci gaba…
Dakarun Nijeriya sun kashe ‘yanta’adda 61 a Malam Fatori da ke arewa maso gabashin ƙasar nan.
Rahotanni sun ce lamarin ya faru ne yayin da ‘yan’taddan suka yi ƙoƙarin shige sansanin sojin da ke garin Malam Fatori a jihar Borno dake arewa maso gabashin Nijeriya Rahotanni na cewa sojin ƙasa da na saman Nijeriya sun yi nasarar kashe ‘yanta’adda aƙalla 61 a garin Malam Fatori da ke jihar Borno a arewa…
Tinubu ya umurci masu riƙe da muƙaman siyasa da ke son tsayawa takara su yi murabus kafin 31 ga Maris
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya umurci duk masu riƙe da muƙaman siyasa a ƙarƙashin gwamnatin sa da ke da niyyar tsayawa takara a zaɓuɓɓukan gama-gari na 2027 da su yi murabus daga muƙaman su kafin ko a ranar 31 ga Maris, 2026. Wannan umurni ya yi daidai da tanade-tanaden Sashe na 88(1) na Dokar…
‘Ku mara wa Tinubu baya’ — Soludo ya roƙi Igbo kada su ɓata ƙuri’un su a 2027
Gwamnan Jihar Anambra, Farfesa Chukwuma Soludo, ya buƙaci al’ummar yankin Kudu-maso-gabas da su mara wa Shugaba Bola Tinubu baya a zaɓen gama-gari na 2027. Soludo ya bayyana hakan ne a ranar Talata yayin rantsar da shi karo na biyu, wanda aka gudanar a dandalin Dakta Alex Ekwueme Square da ke Awka, babban birnin Jihar Anambra….
Shugaba Tinubu ya isa Birtaniya domin ziyarar aiki
Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu, tare da mai dakinsa, Sanata Oluremi Tinubu, sun isa kasar Birtaniya a ranar Talata domin gudanar da gagarumar ziyarar aiki ta kwanaki biyu. Ziyarar dai ta biyo bayan gayyatar da Sarki Charles III da Sarauniya Camilla suka yi wa shugaban kasar na Najeriya. Jirgin shugaban kasar ya sauka ne a…
GWAMNATIN TARAYYA TA AYYANA RANAKUN ALHAMIS DA JUMA’A A MATSAYIN HUTUN EID-UL-FITR
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Alhamis 19 ga Maris da Juma’a 20 ga Maris, 2026 a matsayin ranakun hutun ƙasa domin bikin Ƙaramar Sallah (Eid-ul-Fitr). Sanarwar ta fito ne ta bakin Babbar Sakatare a Ma’aikatar Harkokin Cikin Gida, Magdalene Ajani, wadda ta ce Ministan Harkokin Cikin Gida, Olubunmi Tunji-Ojo, ne ya bayar da umarnin ayyana…
Taron APC na ƙasa zai nuna haɗin kai da ɗa’a – Ministan Yaɗa Labarai
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce babban taron jam’iyyar APC na ƙasa da za a yi zai nuna haɗin kai, ɗa’a, da sadaukarwa ga cigaban Nijeriya. Idris ya bayyana hakan ne a ranar Litinin a Abuja a lokacin ƙaddamar da Kwamitin Yaɗa Labarai na Babban Taron APC na shekarar…
Kafa tarihi: Tinubu ya zama zababben Shugaban Najeriya na farko da aka karrama a Windsor Castle
Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya nufi birnin London na kasar Burtaniya domin gudanar da wata gagarumar ziyarar ban-girma (State Visit), wadda ita ce irinta ta farko da wani shugaban Najeriya ya kai kasar cikin shekara 37. Sarki Charles III da matarsa Sarauniya Camilla ne suka gayyaci Shugaba Tinubu, inda za su karbe shi da…
Harin Maidugri: Tinubu ya aika manyan hafsoshin tsaro Borno dan magance ta’addanci
Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna alhininsa game da sabon harin ta’addanci da aka kai birnin Maiduguri na Jihar Borno, inda ya bayyana lamarin a matsayin abin dacin rai da ban takaici. Cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Talata, 17 ga watan Maris, 2026, Shugaba Tinubu ya jajantawa mutanen da suka rasa…
