Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa
Uwargidan Shugaban Ƙasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta ƙaddamar da wasu muhimman ayyuka a Hadejia ta Jihar Jigawa, wadanda suka da hada Cibiyar Fasaha ta Bola Ahmed Tinubu da Asibitin Wankin Ƙoda, Tituna da kuma Rumbum Tanada Abinci, domin bunƙasa ilimin fasahar zamani, ƙarfafa ayyukan kiwon lafiya, inganta hanyoyi da kuma tabbatar da wadatar abinci, daidai…
Tinubu Na Cika Alƙawari: Kashim Ya Ƙaddamar da Sabbin Manyan Hanyoyi a Karu, Abuja
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Sanata Kashim Shettima, ya ƙaddamar da hanyoyin da aka gyara tare da faɗaɗasu daga Karu Interchange zuwa Customs Clinic Junction, da kuma wasu muhimman hanyoyi da ke kewaye da yankin Karu a Abuja. Wannan na zuwa ne mako guda bayan ƙaddamar da cibiyar samar da ruwan sha ta Karu Satellite Town. A…
Tinubu Ya Rantsar da Sabbin Kwamishinonin RMAFC da NPC
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya rantsar da sabbin kwamishinoni na Hukumar Tattara Kuɗaɗen Shiga da Raba Su ta Ƙasa (RMAFC) da kuma Hukumar Ƙididdigar Jama’a ta Ƙasa (NPC), a wani biki da aka gudanar kafin fara taron Majalisar Zartarwa ta Tarayya (FEC) a ranar Litinin. Daga cikin waɗanda aka rantsar domin wakiltar jihohinsu a…
Manyan nasarori 25 da CBN ya samu cikin watanni shidan farkon 2026
Ashafa Murnai Barkiya A farkon watan Janairu na wannan shekara ta 2026, na bayyana muhimman nasarori har guda 20 da Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya samu a cikin 2025, ƙarƙashin jagorancin Gwamnan CBN, Olayemi Cardoso. Yanzu kuma da 2026 ta zo tsakiya daidai, wato ƙarshen watan Juni, na yi ƙoƙarin fito da aƙalla nasarori 25…
Gwamnatin Tarayya Ta Samar da Motocin CNG 40, Motocin Lantarki 7 da Keke Napep Sama da 200 a Kano
Gwamnatin Tarayya ta samar da motocin bas 40 masu amfani da iskar gas (CNG), motocin lantarki guda bakwai da kuma sama da keke Napep 200 masu amfani da CNG a Jihar Kano cikin shekara guda. Shugaban Hukumar PiCNG & EV, Barista Ismaeel Ahmad ne ya bayyana hakan yayin da yake waiwayen shekara guda da nada…
Yadda CBN ke ƙoƙarin rage yawan tsabar kuɗi naira tiriliyan 5.2 da har yanzu ke hannun jama’a
Daga Ashafa Murnai Barkiya Wani binciken da Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya fitar kwanan nan, ya bayyana cewa yanzu haka tsabar kuɗin da ke wajen tsarin bankuna a Nijeriya ya ƙaru zuwa Naira tiriliyan 5.19 a watan Mayu 2026, duk da ci gaba da ƙoƙarin da CBN ɗin ke yi na bunƙasa amfani da biyan…
Daliban BUK 10,617 Sun Samu Tallafin NELFUND Sama Da Naira Biliyan 1.2
Asusun Lamunin Ilimi na Najeriya (NELFUND) ya sanar da tura jimillar Naira biliyan 1,241,414,100 ga Jami’ar Bayero da ke Kano (BUK) domin biyan kuɗaɗen makaranta na ɗalibai 10,617 a shekarar karatu ta 2025/2026. Wata takarda daga ofishin magatakardar jami’ar ta tabbatar da cewa an karɓi kuɗin ne a ranar 30 ga Afrilu, 2026, a matsayin…
NAZARI: Yadda sabbin matakan da CBN ya ɗauka za su daƙile damfara a hanyoyin hahahadar biyan kuɗi ta intanet
Daga Ashafa Murnai Barkiya Babban Bankin Nijeriya (CBN) na ƙara ƙarfafa yaƙi da masu damfara ta intanet, ta hanyar bijiro da sabbin ƙa’idojin da ya fitar kan ayyukan biyan kuɗi nan take, wanda aka fi sani da ‘instant payment’. Waɗannan ƙa’idoji dai an bayyana su a cikin takardar manufofin bankin, waɗanda suka ƙunshi matakai masu…
Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar NIMC Da Za ta Inganta Samar da Tsaro a Najeriya
● An Cafke Kwamandojin Boko Haram 7 Da Suka Dawo Daga Hajji Ta Hanyar Bayanai Na NIMC — Minista Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sanya hannu kan sabuwar Dokar Hukumar Kula da Shaidar Dan Kasa (NIMC) ta shekarar 2026, a wani mataki da gwamnati ta bayyana a matsayin babban sauyi wajen inganta tsarin tantance ‘yan…
Kashim Ya Ƙaddamar da Titunan Collector Roads 01 da 02 a Mabushi, Abuja
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Sanata Kashim Shettima, ya ƙaddamar da titunan Collector Roads 01 da 02 da ke gundumar Mabushi a Babban Birnin Tarayya (FCT), a matsayin wani ɓangare na ayyukan raya ababen more rayuwa da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ke aiwatarwa. Da yake jawabi a wajen ƙaddamarwar, Sanata Kashim ya bayyana cewa fifita gina…
