Featured posts

Gwamnan CBN ya jaddada muhimmancin ƙarfafa cibiyoyi da gyaran jarin bankuna domin bunƙasar tattalin arziki mai ɗorewa

Ashafa Murnai Barkiya Gwamnan Babban Bankin Nijeriya (CBN), Mista Olayemi Cardoso, ya jaddada buƙatar gina cibiyoyi masu ƙarfi da kuma kyawawan ginshiƙan harkokin kuɗi domin tabbatar da bunƙasar tattalin arziki mai ɗorewa a Nijeriya. Cardoso ya yi wannan kira ne yayin da yake gabatar da lacca ta musamman ga tsofaffin ɗalibai a bikin Founders’ Day…

Read More

Gwamnatin Tarayya Na Shirin Faɗaɗa Amfani Da Gas Da Motocin Lantarki Don Rage Tsadar Sufuri — PCNGI

Shugaban Hukumar Presidential Compressed Natural Gas Initiative (PCNGi), Ismaeel Ahmad, ya ce gwamnati na ƙara ƙaimi wajen faɗaɗa amfani da gas da motoci masu amfani da lantarki domin rage tsadar sufuri a Najeriya. Ismaeel ya bayyana haka ne bayan ganawarsa da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, inda suka tattauna kan hauhawar farashin fetur da rikicin…

Read More

Gwamnati: Haɗaɗɗiyar hanyar yaɗa labarai za ta ƙarfafa daidaiton tsaron ƙasa, ta yaba da gyaran iyakoki ta amfani da fasaha

Hagu zuwa dama: Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris; Ministan Harkokin Cikin Gida, Dakta Olubunmi Tunji-Ojo; da Babbar Sakatariyar Ma’aikatar Harkokin Cikin Gida ta Tarayya, Dakta Magdalene Ajani, a lokacin ziyarar aiki da Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai ya kai wa Ma’aikatar Harkokin Cikin Gida a ranar Talata, 10…

Read More