Featured posts

Gwamnatin Tarayya ta ƙara ƙaimi wajen yi wa kowane ɗan Nijeriya rajistar shaidar ɗan ƙasa ta dijital

Gwamnatin Tarayya ta ƙara ƙaimi wajen yi wa kowane ɗan Nijeriya rajistar shaidar ɗan ƙasa ta dijital Gwamnatin Tarayya ta ƙara ƙaimi wajen tabbatar da cewa an yi wa kowane ɗan Nijeriya rajistar shaidar ɗan ƙasa ta dijital a faɗin ƙasar, ta hanyar ƙarfafa haɗin gwiwa tsakanin Ma’aikatar Yaɗa Labarai da Wayar da Kai da…

Read More

‘Yan Sandan Jihohi Za Su Bai Wa Gwamnoni Cikakken Iko Wajen Yaƙi Da Matsalar Tsaro — Gwamna Dauda Lawal

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa kafa rundunar ‘yan sandan jihohi zai taimaka matuƙa wajen magance matsalar rashin tsaro a Nijeriya, domin hakan zai bai wa gwamnoni cikakken iko da ya dace da su matsayin su na manyan jagororin harkar tsaron jihohin su. Gwamnan ya bayyana hakan ne yayin da yake matsayin ɗaya…

Read More

Badaƙalar Adeyemi Mathew: CBN bai saka wa PFIPC ko ƙwandala ba, saboda ya gano akwai lauje cikin naɗin asusun da aka yi ƙoƙarin buɗe wa hukumar -Akanta Janar

Daga Ashafa Murnai Barkiya Ofishin Akanta Janar na Tarayya (OAGF) ya wanke Babban Bankin Nijeriya (CBN) daga masu zargin cewa bankin ya buɗe wa hukumar bogi (PFIPC) wadda ɗan harƙalla Adeyemi Mathew ya kafa asusun da har an saka mata kuɗi daga CBN a cikin sa. Ofishin na Akanta Janar ya bayyana cewa ba a…

Read More

Rangadin Ayyukan Tinubu a Kano: Aikin Kano Northern Bypass zai rage cunkoso tare da bunƙasa tattalin arziƙi

A ci gaba da rangadin manyan ayyukan gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, GCFR, da ake gudanarwa a Jihar Kano a ƙarƙashin shirin Arewa Media Summit, tawagar masu yaɗa labarai ta kai ziyara zuwa aikin Kano Northern Bypass, wanda ake sa ran zai sauya fasalin zirga-zirga da harkokin kasuwanci a jihar. Rangadin, wanda Ofishin Babban Mai…

Read More

SHARHI: Yadda nasarorin da CBN ya samar ke ci gaba da tasiri a fannonin tattalin arziki daban-daban daga 2023 zuwa 2026

Daga Ashafa Murnai Barkiya Tun bayan naɗa Olayemi Cardoso matsayin Gwamnan Babban Bankin Nijeriya (CBN) cikin watanni huɗu na ƙarshen 2023, bai tsaya ɓata lokaci ba sai ya duƙufa kan gagarumin aikin saisaita manufofin kuɗi na Nijeriya, domin farfaɗo da tattalin arzikin ƙasa wanda ya gada a cikin wani mawuyacin hali. Daga lokacin da Cardoso…

Read More