Featured posts

NAZARI: Ƙaƙudubar kasa biyan tulin bashin da manyan bankuna suka bayar laifin daraktoci da manyan masu hannayen jarin su ne, ba laifin CBN ba

Daga Ashafa Murnai Barkiya Yayin da ake fama da gagarimar matsalar yawan maƙudan kuɗaɗen da bankuna suka bayar bashi, kuma biyan bashin ya gagara, akwai masu ɗora laifin kan Babban Bankin Nijeriya (CBN), a matsayin sa na mai kula da kuma sa-ido kan dukkan bankunan Nijeriya. To sai dai kuma idan aka yi la’akari da…

Read More

BABBAN LABARI: Tsauraran matakai da ƙa’idojin da CBN ya gindaya, dangane da bashin naira tiriliyan 2.9 da kamfanin Nestoil ya kasa biyan wasu bankunan Nijeriya

Tsauraran matakai da ƙa’idojin da CBN ya gindaya, dangane da bashin naira tiriliyan 2.9 da kamfanin Nestoil ya kasa biyan wasu bankunan Nijeriya *Yadda katutun bashin ya jawo jinkirin raba ribar ƙarshen shekarar 2025 a wasu manyan bankuna Daga Ashafa Murnai Barkiya Kamfanin ɗanyen mai na Nestoil mallakar attajiri Ernest Obiejesi ya jefa wasu manya…

Read More

Yadda ƙarfin laƙani da dafa’in CBN ke hana girgizar tattalin arzikin duniya yi wa Nijeriya barazana

Daga Ashafa Murnai Barkiya Manyan sauye-sauyen da Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya aiwatar, sun zama ƙaƙƙarfar kariya ga girgizar tattalin arzikin duniya, suna kuma taimakawa wajen tabbatar da amincewar masu zuba jari da kuma ƙara hasashen bunƙasar tattalin arziki. Sauye-sauyen da CBN ƙarƙashin jagorancin Olayemi Cardoso ya gabatar sun shirya tattalin arzikin ƙasar don jure…

Read More

Ranar ’Yancin ’Yan Jarida ta Duniya: Gwamnatin Nijeriya ta nemi haɗin gwiwa don yaƙi da yaɗa labaran ƙarya

Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta buƙaci a ƙara haɗin gwiwa tsakanin kafafen yaɗa labarai, hukumomin gwamnati da sauran masu ruwa da tsaki domin magance barazanar yaɗa labaran ƙarya. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, shi ne ya bayyana hakan a ranar Litinin a Abuja yayin bikin Ranar ’Yancin ’Yan Jarida ta Duniya…

Read More

TARON APC A ZAMFARA: Gwamna Lawal Ya Tabbatar Da Cewa Ƙarfin Gwamnati Na Rataye Ne Da Kyawawan Tsare-tsaren Jam’iyya

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya jaddada cewa nasara da ɗorewar kowace gwamnati na da alaƙa kai tsaye da ƙarfinta a fagen siyasa, musamman yadda jam’iyyarta ke da tsari mai ƙarfi da haɗin kai. Gwamnan ya bayyana hakan ne a ranar Asabar yayin da ya halarci taron zaɓen shugabannin jam’iyyar APC na Jihar Zamfara, wanda…

Read More