Cibiyar Yaƙi da Ta’addanci Ta Ziyarci Zamfara, Ta Yaba Wa Gwamna Dauda Lawal Bisa Ƙoƙarin Yaƙi Da ‘Yan Bindiga

Cibiyar Yaƙi da Ta’addanci ta Ƙasa ta yaba wa Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal kan yadda ya ke tallafa wa cibiyar,tare da ɗauki nauyin wannan shiri na cibiyar, tare da jajircewar sa wajen tabbatar da tsaron rayukan al’ummar jihar. Wata babbar tawagar Cibiyar Yaƙi da Ta’addanci ta ziyarci gwamnan ranar Alhamis a gidan gwamnati da…

Read More