Skip to content
December 15, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
May 2025
M T W T F S S
 1234
567891011
12131415161718
19202122232425
262728293031  
« Apr   Jun »
  • Home
  • 2025
  • May
  • 19

Day: May 19, 2025

  • Labarai

Gwamnatin Shugaba Tinubu Ta Samu Goyon Bayan China Don Gina Masana’antun Motocin Lantarki a Najeriya

Editor7 months ago02 mins

Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta samu babbar nasara a kokarinta na fadada tattalin arzikin kasa, yayin da kasar China ta bayyana aniyarta na kafa masana’antun kera motocin lantarki (EV) a Najeriya. Wannan sanarwa ta fito ne lokacin da Jakadan China a Najeriya, Mista Yu Dunhai, ya kai ziyarar girmamawa ga Ministan Bunƙasa Ma’adanai, Dr….

Read More
  • Labarai

Rabon Motoci: Gwamnan Zamfara Ya Yaba Wa Hon. Adamu Mai Palace

Editor7 months ago05 mins

Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya jinjina wa ɗan Majalisar tarayya mai wakiltar Mazabar Gusau/Tsafe, Hon. Kabiru Amadu ‘Mai Palace,’ bisa samar da romon Dimokraɗiyya ga al’ummar Mazabar sa. A ranar Asabar da ta gabata ne aka gudanar da wani ƙasaitaccen biki a gidan gwamnatin jihar da ke Gusau, inda aka raba wasu motoci guda…

Read More

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.