Gwamna Lawal Bai Karbi Lamuni Ba; Tsatsagwaron Ƙaryar Sahara Reporters Ce Da Bata Aikin Jarida, Inji gwamnatin Zamfara

Gwamnatin Jihar Zamfara ta ƙaryata zargin da ake na cewa Gwamna Lawal ya ciyo bashin kuɗi, inda ta bayyana irin waɗannan ikirari a matsayin wani hali na Sahara Reporters na tsarin aikin jaridar ‘gonzo’. A ranar Litinin da ta gabata ne Sahara Reporters ta buga wani labari mai taken ‘RAHOTON MUSAMMAN: Takardun Kasafin Kuɗi Sun…

Read More