Skip to content
December 14, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
July 2025
M T W T F S S
 123456
78910111213
14151617181920
21222324252627
28293031  
« Jun   Aug »
  • Home
  • 2025
  • July

Month: July 2025

  • Labarai

Ma’aikatar Bunƙasa Harkar Kiwo Za Ta Taimaka Wajen Magance Rikicin Manoma da Makiyaya — Jega

Editor5 months ago02 mins

Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da aniyar ta ta bunƙasa harkar kiwon dabbobi a Nijeriya a matsayin wata muhimmiyar hanya ta magance rikice-rikicen da ke tsakanin manoma da makiyaya, tare da amfani da damar tattalin arzikin da ke cikin ɓangaren. Ɗaya daga cikin Shugabannin Kwamitin Shugaban Ƙasa kan Gyaran Harkar Kiwo, Farfesa Attahiru Jega, shi ne…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tinubu Ta Kama Ton 5,545 na Miyagun Ƙwayoyi da Masu Safara 40,000 – Buba Marwa

Editor5 months ago03 mins

Shugaban Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi (NDLEA), Birgediya Janar Buba Marwa (mai ritaya), ya bayyana cewa tun daga zuwan gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu a watan Mayun 2023 zuwa yanzu, an samu gagarumar nasara wajen yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi a ƙasar. Buba Marwa ya bayyana cewa hukumar NDLEA ta…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya Za Ta Kammala Hanyar Jirgin Kasa Na Kaduna Zuwa Kano a Shekarar 2026 — Minista Sa’idu Alkali

Editor5 months ago02 mins

Ministan Sufuri na Ƙasa, Sa’idu Alkali, ya bayyana cewa aikin titin jirgin kasa daga Kaduna zuwa Kano zai kammala nan da shekarar 2026, inda ya bayyana cewa aikin wanda ya tsaya a kashi 15 cikin 100 kafin zuwan gwamnatin Tinubu, yanzu ya kai kashi 53 cikin 100. Ya sanar da hakan ne yayin jawabin sa…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya Za Ta Kafa Cibiyoyin Kiwo a Yankuna Shida — Ƙaramin Ministan Noma

Editor5 months ago01 mins

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa ta yi shirin kafa cibiyoyin kiwon shanu a dukkan yankuna shida na ƙasar nan. Ƙaramin Ministan Noma, Dakta Aliyu Sabi Abdullahi, shi ne ya bayyana hakan a rana ta biyu ta taron tattaunawa tsakanin gwamnati da ‘yan ƙasa, da kuma nazarin rabin wa’adin mulkin Tinubu. Taron, wanda Gidauniyar Sa Ahmadu…

Read More
  • Labarai

Muna gargadin duk wani ɗan Najeriya da ke taimaka wa ’yan ta’adda — Christopher Musa

Editor5 months ago01 mins

Shugaban Rundunar Tsaron Najeriya (CDS), Laftanar Janar Christopher Musa, ya gargadi duk wani ɗan Najeriya da ke taimaka wa ’yan ta’adda, da cewa gwamnati za ta ɗauki mataki mai tsauri a kansu. A cewarsa: “Masu taimaka wa ‘yan bindiga da rahotanni ko kayan aiki, ku sani, abokin barawo barawo ne. Don haka ba za mu…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tinubu ta samar da Sabbin Jiragen Yaƙi Guda 60 Don Yaƙar Ta’addanci a Najeriya

Editor5 months ago01 mins

Shugaban Rundunar Sojin Sama, Air Marshal Hassan Abubakar, ya bayyana cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta sayo jiragen yaki 60 domin ƙarawa rundunonin tsaro ƙarfi wajen yaki da ‘yan ta’adda a Najeriya. Air Marshal Abubakar ya bayyana hakan ne a wajen taron Sir Ahmadu Bello Foundation da ya gudana a Arewa House a Kaduna….

Read More
  • Labarai

Tinubu Ya Gwangwaje ‘Yan Super Falcons Da Kyautar Dala 100,000 Da Kuma Gida Kowannen Su

Editor5 months ago09 mins

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya karrama ‘yan rundunar ƙwallon ƙafa ta mata ta Nijeriya, wato Super Falcons, da kyautar karramawa ta ƙasa da kuma kyautar kuɗi da ta gidan kwana saboda nasarar su a gasar Kofin Ƙasashen Afrika na Mata (WAFCON), wanda aka gama ranar Asabar, inda suka ciyo kofin a karo na 10….

Read More
  • Labarai

WAFU 2025: Gwamnatin Tarayya Ta Yabi Super Falcons a Matsayin Zakarun Afrika

Editor5 months ago04 mins

Gwamnatin Tarayya a yau ta yi kyakkyawar tarba ga ‘yan ƙwallon mata, wato Super Falcons, bayan dawowar su daga Rabat, babban birnin ƙasar Morokko, inda suka lashe gasar Kofin Afrika na Mata ta CAF ta shekarar 2024 a matsayin zakarun Afrika. A cikin wata sanarwa, Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris,…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Tura Manyan Motocin Yaki Guda Shida Don Yaki da Ƙalubalen Tsaro a Jihar Kebbi

Editor5 months ago03 mins

A wani mataki na karfafa tsaro da dakile ayyukan ‘yan bindiga a jihar Kebbi, Gwamnatin Tarayya ta tura manyan motocin yaƙi da aka fi sani da Armoured Personnel Carriers (APCs) guda shida zuwa jihar domin yaki da ayyukan ta’addanci. Wannan na daga cikin matakan da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ke dauka wajen fuskantar matsalolin…

Read More
  • Labarai

Mazauna Sokoto Sun Yi Murna Bayan Nasarar Kashe Fitattun ‘Yan Bindiga 3 A Jihar

Editor5 months ago02 mins

Al’ummar kauyukan da ke Mallamawa da Mazau a yankin Tsamaye/Mai Lalle dake Ƙaramar Hukumar Sabon Birni ta jihar Sokoto, sun yi murna da farin ciki bayan nasarar da sojojin hadin gwiwa na ‘Operation FANSAN YAMMA (OPFY)’ suka yi na kashe manyan shugabannin ‘yan bindiga uku a yankin. A cewar jami’in watsa labarai na OPFY, Kyaftin…

Read More
  • 1
  • 2
  • 3
  • …
  • 6

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.