Gwamnatin Tarayya Ta Biya Kuɗin Makarantar Dalibai 8,286 A Arewacin Najeriya —NELFUND

Jami’ar Jihar Borno da ke Maiduguri, tare da wasu manyan makarantu daga Arewacin ƙasar nan, sun tabbatar da karɓar tallafin kuɗi daga Asusun Lamunin Karatu na Ƙasa (NELFUND) domin sauƙaƙa wa ɗalibai biyan kuɗin makaranta a zangon karatu na 2024/2025. Shugaban jami’ar Borno, Farfesa Babagana Gutti, ne ya bayyana cewa jami’ar ta tantance dalibai 3,644,…

Read More