Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar da Shirin Ciyarwa A Makarantun Zamfara, Ya Ƙudiri Aniyar Magance Matsalar Yara Da Ba Sa Zuwa Makaranta

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jaddada ƙudirin gwamnatin sa na magance matsalar yawaitar yaran da ba sa zuwa makaranta a jihar. Gwamnan ya ƙaddamar da shirin Ciyar da Ɗaliban Makaranta ta Jihar Zamfara ranar Alhamis a makarantar firamare ta Dan-turai da ke Gusau, babban birnin jihar. Wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan…

Read More