Skip to content
December 14, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
July 2025
M T W T F S S
 123456
78910111213
14151617181920
21222324252627
28293031  
« Jun   Aug »
  • Home
  • 2025
  • July
  • 17

Day: July 17, 2025

  • Labarai

NELFUND Za Ta Kaddamar da Manhajar Neman Aikin Yi Don Tallafawa Dalibai

Editor5 months ago03 mins

Hukumar Bashi ta Daliban Najeriya (NELFUND) ta bayyana cewa tana kammala shirye-shiryen bude wata manhajar neman aiki domin ba wa masu cin gajiyar bashin damar samun aikin yi cikin sauki, a gida da kasashen waje. Manajan Darakta na NELFUND, Akintunde Sawyerr ne ya bayyana hakan yayin taron manema labarai da aka gudanar a Abuja don…

Read More
  • Labarai

ILIMIN ’YA’YA MATA: Gwamnan Zamfara Ya Tallafa Wa Yara Mata 8,225 Na Sakandare

Editor5 months ago06 mins

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya raba tallafin kuɗi ga yara mata 8,225 a dukkanin ƙananan hukumomi 14 na jihar. A ranar Larabar da ta gabata ne gwamnan ya fara rabon kuɗaɗe na ayyukan ACRESAL da Agile a ɗakin taro na Garba Nadama da ke sakatariyar J.B Yakubu a Gusau. Wata sanarwa da mai magana…

Read More
  • Labarai

Gwamna Lawal Ya Buƙaci Sabbin Alƙalan Zamfara Da Aka Naɗa Su Riƙa Gaggauta Tabbatar Da Adalci

Editor5 months ago06 mins

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya buƙaci alƙalai da su ba da fifiko wajen gaggauta yanke hukuncin adalci ga al’umma. A ranar Larabar da ta gabata ne gwamnan ya jagoranci rantsar da sabbin alƙalan manyan kotuna da kotun ɗaukaka ƙara ta shari’a da aka naɗa a babban ɗakin taro na gidan gwamnati da ke Gusau….

Read More
  • Labarai

Kudin FAAC: Jihohin Arewa Sun Sami Ƙarin Kimanin Kashi 40 cikin Dari a Watanni Hudu na Farkon 2025

Editor5 months ago02 mins

A rabon kudaden Kwamitin Raba Kudaden Shiga na Tarayya (FAAC) na zangon farko na shekarar 2025, jihohin Najeriya 36 sun raba jimillar Naira Tiriliyan 1.78, wanda in aka kwatanta da Naira Tiriliyan 1.27 da aka raba a zangon farko na 2024, an samu karin kashi 40% cikin dari. Arewa maso Yamma ce ta fi samun…

Read More
  • Labarai

Hauhawar Farashin Kaya Ya Ragu Da Kashi 22.22% A Watan Yuni 2025 —NBS

Editor5 months ago02 mins

Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta bayyana cewa hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya ta sauka da kaso 22.22 cikin dari a watan Yuni 2025, daga 22.97% da aka samu a watan Mayu. Wannan rahoto ya fito ne daga sabon rahoton Hauhawar farashi “Inflation Report” da kuma rahoton farashin masu sayan kaya “Consumer Price Index (CPI)”…

Read More

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.