Skip to content
December 14, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
July 2025
M T W T F S S
 123456
78910111213
14151617181920
21222324252627
28293031  
« Jun   Aug »
  • Home
  • 2025
  • July
  • 24

Day: July 24, 2025

  • Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar da Sababbin Cibiyoyin Maganin Ciwon Daji

Editor5 months ago02 mins

..Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da sababbin cibiyoyi guda uku na zamani domin kula da masu fama da cutar daji (cancer) a sassa daban-daban na ƙasar nan. Cibiyoyin sun haɗa da na Asibitin Koyarwa na Jami’ar Benin (UBTH) a Jihar Edo, Asibitin Koyarwa na Tarayya da ke Katsina, da kuma Asibitin Koyarwa na Jami’ar Nijeriya (UNTH)…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar da Sabbin Cibiyoyin Maganin Ciwon Daji a Najeriya

Editor5 months ago02 mins

Gwamnatin Tarayyar Najeriya karkashin jagorancin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta kaddamar da sabbin cibiyoyi guda uku na zamani domin kula da masu fama da cutar daji (cancer) a sassa daban-daban na ƙasar nan. Cibiyoyin sun haɗa da na Asibitin Koyarwa na Jami’ar Benin (UBTH) a jihar Edo, Asibitin Koyarwa na Tarayya da ke Katsina, da…

Read More
  • Labarai

Shugaba Tinubu Ya Tattauna da Gwamnonin APC Kafin Taron Kwamitin Zartarwa na Ƙasa

Editor5 months ago02 mins

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa a ƙarƙashin jam’iyyar APC a ranar Laraba a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja. Ganawar ta gudana ne kafin babban taron Kwamitin Zartaswa na Ƙasa NEC na jam’iyyar da za a gudanar a ranar Alhamis a dakin taro na Banquet Hall dake fadar…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin tarayya ta biya wa ɗaliban jami’ar Dutsin-Ma fiye da dubu 10 kuɗin makaranta

Editor5 months ago02 mins

A ci gaba da aiwatar da shirin lamunin karatu na Tallafin Kuɗin Karatu ta Ƙasa (NELFUND) ƙarƙashin jagorancin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, Jami’ar Tarayya da ke Dutsin-Ma, jihar Katsina, ta tabbatar da karɓar Naira biliyan ɗaya da miliyan sittin da biyar da dubu ɗari uku da casa’in da ɗaya (₦1,065,391,000) domin biyan kuɗin makaranta na…

Read More

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.