Skip to content
December 14, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
July 2025
M T W T F S S
 123456
78910111213
14151617181920
21222324252627
28293031  
« Jun   Aug »
  • Home
  • 2025
  • July
  • 28

Day: July 28, 2025

  • Labarai

WAFU 2025: Gwamnatin Tarayya Ta Yabi Super Falcons a Matsayin Zakarun Afrika

Editor5 months ago04 mins

Gwamnatin Tarayya a yau ta yi kyakkyawar tarba ga ‘yan ƙwallon mata, wato Super Falcons, bayan dawowar su daga Rabat, babban birnin ƙasar Morokko, inda suka lashe gasar Kofin Afrika na Mata ta CAF ta shekarar 2024 a matsayin zakarun Afrika. A cikin wata sanarwa, Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris,…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Tura Manyan Motocin Yaki Guda Shida Don Yaki da Ƙalubalen Tsaro a Jihar Kebbi

Editor5 months ago03 mins

A wani mataki na karfafa tsaro da dakile ayyukan ‘yan bindiga a jihar Kebbi, Gwamnatin Tarayya ta tura manyan motocin yaƙi da aka fi sani da Armoured Personnel Carriers (APCs) guda shida zuwa jihar domin yaki da ayyukan ta’addanci. Wannan na daga cikin matakan da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ke dauka wajen fuskantar matsalolin…

Read More
  • Labarai

Mazauna Sokoto Sun Yi Murna Bayan Nasarar Kashe Fitattun ‘Yan Bindiga 3 A Jihar

Editor5 months ago02 mins

Al’ummar kauyukan da ke Mallamawa da Mazau a yankin Tsamaye/Mai Lalle dake Ƙaramar Hukumar Sabon Birni ta jihar Sokoto, sun yi murna da farin ciki bayan nasarar da sojojin hadin gwiwa na ‘Operation FANSAN YAMMA (OPFY)’ suka yi na kashe manyan shugabannin ‘yan bindiga uku a yankin. A cewar jami’in watsa labarai na OPFY, Kyaftin…

Read More
  • Labarai

Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Jimamin Rasuwar Babban Ɗan Jarida Leon Usigbe

Editor5 months ago03 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana alhinin sa kan rasuwar fitaccen ɗan jaridar nan, Dakta Leon Habby Usigbe, wanda ya kasance shugaban jaridar Nigerian Tribune a Abuja. A cikin wata sanarwa ta ta’aziyya da ya fitar a ranar Asabar, 26 ga Yuli, 2025, Ministan ya bayyana marigayin a matsayin…

Read More

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.