Matasa Miliyan 7 Za Su Amfana da Horo a Fannin Fasahar Zamani Daga Gwamnatin Tarayya da Hadin Gwiwa da Dubai

A wani gagarumin mataki da zai canza rayuwar matasa a Najeriya, Gwamnatin Tarayya ta kulla yarjejeniya da Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) wato Dubai domin horas da matasan Najeriya fiye da miliyan bakwai a fannin fasahar zamani, kirkire-kirkire, da kasuwanci. Yarjejeniyar ta samu ne yayin wata ziyarar manyan jami’an Najeriya karkashin jagorancin Ministan Cigaban Matasa, Ayodele…

Read More

Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar da Shirin Ciyarwa A Makarantun Zamfara, Ya Ƙudiri Aniyar Magance Matsalar Yara Da Ba Sa Zuwa Makaranta

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jaddada ƙudirin gwamnatin sa na magance matsalar yawaitar yaran da ba sa zuwa makaranta a jihar. Gwamnan ya ƙaddamar da shirin Ciyar da Ɗaliban Makaranta ta Jihar Zamfara ranar Alhamis a makarantar firamare ta Dan-turai da ke Gusau, babban birnin jihar. Wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan…

Read More