UNGA80: Shettima ya gana da Guterres tare da jaddada neman kujerar dindindin a kwamitin tsaro ma MDD

Mataimakin shugaban Najeriya, Kashim Shettima, ya gana da sakatare janar na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD), António Guterres, a zauren majalisar dake birnin New York, inda batun neman kujerar dindindin a kwamitin tsaro ya kasance kan gaba a tattaunawar. Ganawar ta gudana ne bayan taron babban zauren Majalisar Ɗinkin Duniya karo na 80 (UNGA80), inda Shettima…

Read More