Gwamnan CBN ya ja kunnen masu watsa Naira yayin bukukuwa, cinikin sabbin kuɗi, duƙunƙune Naira da masu buga kuɗin jabu

Ashafa Murnai Barkiya Gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN), Olayemi Cardoso, ya yi kakkausan gargaɗi ga masu wulaƙanta takardun Naira, waɗanda suka ƙunshi watsa takardun Naira yayin bukukuwa, masu duƙunƙune takardun kuɗaɗe, masu hada-hadar sabbin kuɗi da kuma masu buga kuɗaɗen jabu. Wannan gargaɗi ya fito ne ta bakin Kakakin Yaɗa Labarai ta CBN, Hakama Sidi…

Read More