ALMIZAN Ta Yi Ta’aziyyar Rasuwar Alhaji Sulaiman Bala

Daga Abdullahi Richifa “A madadin ɗaukacin ma’aikatan kamfanin MIZANI PUBLICATIONS, mai buga jaridar ALMIZAN, muna miƙa saƙon ta’aziyyarmu ga Kakakin Gwamnan jihar Zamfara, Hon. Idris Suleiman Bala game da rasuwar mahaifinsu Marigayi Malam Sulaiman Mika’il Abdullahi da aka fi sani da Alhaji Sulaiman Bala.” Hakan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da Babban Editan…

Read More

Shugaba Tinubu Ya Yi Kira Ga Zaman Lafiya Da Haɗin Kan ‘Yan Najeriya Yayin Jana’izar Mahaifiyar Shugaban Jam’iyyar APC, Prof. Nentawe Yilwatda

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga al’ummar Jihar Filato da ‘yan Najeriya baki ɗaya da su zauna lafiya, su haɗa kai don ci gaban ƙasa. Tinubu ya yi wannan kira ne a yayin bikin jana’izar Marigayiya Nana Lydia Yilwatda, mahaifiyar Shugaban Jam’iyyar APC na ƙasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, da aka gudanar a…

Read More