Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, ya jagoranci Kwamishinonin a ziyartar tashar samar da wutar lantarki mai amfani da hasken rana a Maiduguri

A matsayin wani ɓangare na taron kowane kwata na Ƙungiyar Gwamnonin Jam’iyyar APC (Progressive Governors’ Forum) tare da Kwamishinonin Yada Labarai daga jihohin da jam’iyyar APC ke mulki, Mai Girma Ministan Yada Labarai da Wayar da Kai, Mohammed Idris, ya jagoranci Kwamishinonin wajen ziyartar tashar samar da wutar lantarki mai amfani da hasken rana mai…

Read More