Skip to content
December 13, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
October 2025
M T W T F S S
 12345
6789101112
13141516171819
20212223242526
2728293031  
« Sep   Nov »
  • Home
  • 2025
  • October
  • 21

Day: October 21, 2025

  • Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Kammala Zagaye Na Goma Na Aikin Jinya Kyauta, An Kula Da Marasa Lafiya 3,447

Editor2 months ago03 mins

Gwamnatin Jihar Zamfara ta bayyana cewa ta kammala zagaye na goma na shirinta na musamman na aikin jinya kyauta, inda aka kula da marasa lafiya 3,447 daga sassa daban-daban na jihar. A wata sanarwa da mai magana da yawun gwamna, Sulaiman Bala Idris, ya fitar, ya ce shirin wanda aka fara shi tun watan Yuli…

Read More
  • Labarai

Wata Yarinya Ta Zama Mataimakiyar Shugaban Najeriya Ta Rana Daya

Editor2 months ago07 mins

Da yake jawabi yayin ganawarsa da tawagar PLAN International karkashin jagorancin Daraktar inganta fasahar kirkire-kirkire ta kungiyar, Helen Mfonobong Idiong a ranar Litinin, Sanata Kashim Shettima ya gayyaci wata matashiya, Joy Ogah, don ta zauna a kan karagar Mataimakin Shugaban Kasa ta yi jawabi ga al’ummar kasa kan kudiri inganta hakkokin ƴaƴa mata Mataimakin Shugaban…

Read More
  • Labarai

Shugaba Tinubu Ya Taya Sanata Kwankwaso Murnar Zagayowar Ranar Haihuwa

Editor2 months ago03 mins

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon gwamnan jahar Kano, kuma shahararren ɗan siyasa Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso murnar zagayowar ranar haihuwarsa a yau, 21 ga Oktoba, 2025. Shugaban ya taya ƴan uwa da abokan arzikin Kwankwaso da ma tawagar siyasarsa murna a yayin da suke bikin wannan rana mai muhimmanci. Shugaban ya ce…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya Na So A Riƙa Amfani Da Hulɗa da Jama’a Wajen Ƙaryata Cewa Ana Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi A Nijeriya

Editor2 months ago07 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya yi kira ga masana harkokin sadarwa da su yi amfani da fayyace gaskiya tare da kafa hujjoji wajen ƙaryata iƙirarin da wasu ke yaɗawa cewa wai ana yi wa Kiristoci kisan ƙare dangi a Nijeriya. Idris ya yi wannan kiran ne a Abuja a…

Read More
  • Labarai

Hedikwatar Tsaron Najeriya Ta Karyata Zargin Yunƙurin Juyin Mulki

Editor2 months ago02 mins

A wani jawabi da ta fitar don fayyace dalilin soke bukukuwan samun ‘Yancin Kai, Hedikwatar Tsaron Najeriya ta musanta jita-jitar da ke yawo kan zargin yunƙurin juyin mulki. A cikin wata sanarwa da Birgediya Janar Tukur Gusau ya rattaba wa hannu, hedikwatar ta ce an soke bikin samin ƴancin kan ne don bai wa sojojin…

Read More
  • Labarai

‘Yan Nijeriya Na Dab Da Fita Daga Halin Ƙuncin Talauci – Shettima

Editor2 months ago05 mins

Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Ibrahim Shettima, ya tabbatar wa ‘yan Nijeriya cewa; nan ba da jimawa ba, za a kawo karshen matsalar tattalin arzikin da kasar ke fama da shi, a wani sabon mataki na bunkasa tattalin arzikin kasar. Da yake jawabi, a yayin taron sabunta samar da makamashi a Nijeriya (NREIF) ranar Talata a…

Read More

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.