Skip to content
December 13, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
October 2025
M T W T F S S
 12345
6789101112
13141516171819
20212223242526
2728293031  
« Sep   Nov »
  • Home
  • 2025
  • October
  • 29

Day: October 29, 2025

  • Labarai

Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

Editor2 months ago06 mins

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya gargaɗi shugabanni da hukumomin tsaro da su guji tattaunawa da ƙungiyoyi masu ɗauke da makamai idan har za a bar su da makaman nasu, yana mai cewa irin wannan salon sulhu ba ya kawo zaman lafiya, sai dai ya ƙara tashin hankali tare da raunana ikon gwamnati. Gwamnan ya…

Read More
  • Labarai

Ba a tauye ’yancin addini a Nijeriya, inji Ministan Yaɗa Labarai a hirar CNN

Editor2 months ago04 mins

.Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce gwamnatin Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu tana ƙara maida hankali wajen magance matsalolin tsaro a ƙasar nan domin tabbatar da tsaro da walwalar ’yan ƙasa. Da yake magana a cikin wata hira da gidan talbijin na CNN ya yi da shi a London…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Warware Matsalar Ɗaliban Ta Da Aka Bari A Indiya

Editor2 months ago03 mins

Hukumar Tallafin Karatu ta Jihar Zamfara (ZSSB) ta bayyana cewa Gwamnan Jihar, Dauda Lawal, ya amince da biyan bashin kuɗin karatun ɗaliban jihar da suka yi karatu a Jami’ar Sharda da ke ƙasar Indiya. Wannan mataki, a cewar hukumar, ya zama wani muhimmin ci gaba wajen cika alƙawarin gwamnati na tallafa wa ilimi da ci…

Read More
  • Labarai

Gwamnati ta fara shirin tabbatar da ƙananan manoma sun amfana da sabbin taraktocin Belarus

Editor2 months ago04 mins

Gwamnatin Tarayya ta ce tana aiki kan tsare-tsare na musamman domin tabbatar da cewa sabbin taraktocin Belarus da aka ajiye za su amfanar da kananan manoma a faɗin ƙasar. Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya (NAN) ya ruwaito cewa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ne ya kaddamar da taraktoci 2,000 da kuma sama da kayan aikin…

Read More

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.