Labari cikin hoto

Daga hagu zuwa dama – Tsohon mai magana da yawun fadar shugaban kasa, Malam Garba Shehu; Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Mohammed Idris; Shugaban Kwamitin Zartarwa na Ƙungiyar ‘Yan Jarida ta Duniya (International Press Institute – IPI), Mista Marton Gergely; Wakilin Najeriya da Afirka a Kwamitin Zartarwa na ƙungiyar ta IPI, Mista Raheem…

Read More

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da sauye-sauye a manyan mukaman rundunonin tsaron ƙasar, a wani yunkuri na ƙarfafa tsarin tsaron Najeriya. A cikin sanarwar da mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin yaɗa labarai, Sunday Dare, ya fitar a yau Juma’a, 24 ga Oktoba 2025, an bayyana cewa an nada Janar Olufemi Oluyede…

Read More