Shugaba Tinubu ya ayyana dokar ta-ɓaci kan tsaro tare da ba da umarni ga jami’an tsaro da su ɗauki ƙarin ma’aikata

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ayyana dokar ta-baci kan harkokin tsaro a fadin kasar, tare da bayar da umarnin daukar karin jami’an tsaro da zummar karfafa yaki da ta’addanci, garkuwa da mutane da sauran kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. A cikin wata sanarwa daga fadar shugaban kasa da aka fitar ranar Laraba, Shugaba Tinubu…

Read More