SHIRIN BUNƘASA TATTALIN ARZIKI: CBN da Gwamnatin Tarayya sun ƙaddamar da Shirin Daƙile Tsadar Rayuwa da Hauhawar Farashi (DGAS)

Ashafa Murnai Barkiya Babban Bankin Nijeriya (CBN) tare da Gwamnatin Tarayya sun ƙaddamar da Shirin Daƙile Tsadar Rayuwa da Hauhawar Farashi, domin zaburar da harkokin tattalin arziki bunƙasa. Shirin mai suna Dis-inflation and Growth Acceleration Strategy (DGAS), an ƙaddamar da shi ne domin hana malejin tsadar rayuwa da na farashin kayayyaki cillawa sama zuwa kashi…

Read More

Manufar ƙarfafa jarin bankuna shi ne inganta tsarin hada-hadar kuɗaɗe da bunƙasa ƙarfin tattalin arzikin ƙasa zuwa Dala Tiriliyan Ɗaya -CBN

Ashafa Murnai Barkiya Babban Bankin Nijeriya ya jaddada cewa babbar manufar tilasta wa bankunan kasuwanci su ƙarfafa jarin su shi ne, domin a ƙara inganta tsarin hada-hadar kuɗaɗe, ta yadda tattalin arzikin Nijeriya zai dangane zuwa Dala Tiriliyoyan 1 nan da shekarar 2030. CBN ya bayyana haka a yayin da manya da ƙananan bankuna ke…

Read More

Gwamna Lawal Ya Tabbatar Da Cikakken Goyon Bayan Gwamnatin Sa Ga Jami’ar Kimiyyar Likitanci Da Ke Tsafe

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana aniyarsa ta ci gaba da bai wa sabuwar Jami’ar Kimiyyar Likitanci da Fasahar Lafiya ta Tarayya da ke Tsafe cikakken goyon baya domin tabbatar da nasarar kafuwarta da ci gabanta. A ranar Litinin ne Mataimakin Shugaban Jami’ar, Farfesa Ibrahim Yakasai, tare da tawagar shugabannin jami’ar suka kai ziyarar…

Read More