Skip to content
December 24, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
December 2025
M T W T F S S
1234567
891011121314
15161718192021
22232425262728
293031  
« Nov    
  • Home
  • 2025
  • December
  • 3

Day: December 3, 2025

  • Labarai

Majalisar Dattawa ta tabbatar da tsohon Babban Hafsan Tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, a matsayin Ministan Tsaro

Editor3 weeks ago02 mins

Majalisar Dattawa ta tabbatar da tsohon Babban Hafsan Tsaro na Najeriya, Janar Christopher Musa (mai ritaya), a matsayin sabon Ministan Tsaro na ƙasar. An tabbatar da shi ne ranar Laraba ta hanyar kuri’ar murya, bayan zaman tantancewa da ’yan majalisar suka gudanar a zauren su na Kwamitin da ya haɗa kowa da kowa, inda suka…

Read More
  • Labarai

CBN ya ƙara yawan kuɗin da za a iya cira daga ATM zuwa N100,000 a kullum

Editor3 weeks ago04 mins

Ashafa Murnai Barkiya Bayanai daga Babban Bankin Najeriya (CBN) sun tabbatar da cewa an ƙara adadin kuɗin da za a iya cira ta hanyar amfani da katin ATM zuwa Naira dubu 100 a kowace rana. Sabuwar dokar ta ƙara adadin kuɗin da za a iya cira daga dukkan hanyoyin biyan kuɗi zuwa N500,000 a kowane…

Read More
  • Labarai

Bincike Ya Nuna Cewa Ƙungiyar Da Ta Zargi Gwamna Lawal Da Yi Wa ’Yan Bindiga Afuwa Ta Bogi Ce

Editor3 weeks ago06 mins

An gano cewa zargin da ake yaɗawa cewa Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi afuwa tare da sakin ‘yan bindiga da aka yanke wa hukunci ba shi da tushe kwata-kwata, bayan cikakken bincike da jaridar PremiumTimes ta gudanar kan batun da ya tayar da ƙura a kafafen yaɗa labarai. A ranar 28 ga Nuwamban…

Read More
  • Labarai

CBN Ya Umarci Bankuna Su Mayar Wa Waɗanda Aka Yi Wa Zambar ‘APP’ Kuɗin Da Suka Yi Asara Cikin Awanni 48

Editor3 weeks ago3 weeks ago06 mins

Ashafa Murnai Barkiya A wani sabon tsarin ƙara kare haƙƙin kwastomomi masu hulɗa da bankuna da kuma kare su daga ɗibga asara, Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya fitar da wani sabon umarni da ke wajabta wa bankuna da sauran cibiyoyin kuɗi su mayar wa waɗanda suka faɗa cikin zambar ‘Authorised Push Payment’ (APP) kuɗin su…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ce Babu Musguna Wa ’Yan Jarida a Mulkin Tinubu

Editor3 weeks ago06 mins

Gwamnatin Tarayya ta jaddada cewa gwamnatin Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ta himmatu wajen tabbatar da ‘yancin ‘yan jarida, kare dimokiraɗiyya, da tabbatar da tsaro a fagen yaɗa labarai a Nijeriya. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, shi ne ya bayyana hakan a Taron Shekara-shekara na Cibiyar ‘Yan Jarida ta Duniya…

Read More
  • Labarai

Shugaba Tinubu ya mika sunan Janar Christopher Musa domin zama Ministan Tsaro

Editor3 weeks ago03 mins

Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya mika sunan tsohon Babban Hafsan Tsaro, Janar Christopher Gwabin Musa, ga majalisar dattawa domin tabbatar da shi a matsayin sabon Ministan Tsaro, bayan murabus din Alhaji Mohammed Badaru Abubakar. A wata wasika da ya aika wa Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, Shugaba Tinubu ya ce nadin Janar Musa ya…

Read More
  • Labarai

Ministan Tsaro Badaru Abubakar Ya Ajiye Aiki bisa dalilai na neman lafiya

Editor3 weeks ago01 mins

Ministan Tsaron Najeriya, Alhaji Mohammed Badaru Abubakar, ya ajiye mukaminsa nan take, bisa dalilai na lafiya. A cikin wata wasika da aka rubuta ranar 1 ga Disamba zuwa ga Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu, Badaru ya bayyana cewa ya yanke shawarar janyewa daga kujerar minista ne domin mayar da hankali kan lafiyarsa. Shugaba Tinubu ya…

Read More

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.