Skip to content
December 11, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
December 2025
M T W T F S S
1234567
891011121314
15161718192021
22232425262728
293031  
« Nov    
  • Home
  • 2025
  • December
  • 11

Day: December 11, 2025

  • Labarai

Sanarwar ga yan Najeriya masu sha’awar aiki a fannin tsaro, an bude neman sabbin ’yan sanda 50,000 a Najeriya

Editor5 hours ago03 mins

Hukumar Kula da Ma’aikatan ’Yan Sanda ta Ƙasa (PSC) tare da Rundunar ’Yan Sandan Najeriya (NPF) sun sanar da buɗe shafin neman aiki domin ɗaukar sababbin ’yan sanda 50,000, bisa umarnin Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu. A wata sanarwa da hukumar ta fitar ranar Alhamis, 11 ga Disamba 2025, ta ce wannan mataki na daga…

Read More
  • Labarai

Tinubu: Babu ja da baya kan janye ‘yan sanda daga rakiyar manyan jami’ai

Editor14 hours ago04 mins

Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa ba zai janye umarninsa na janye ‘yan sanda daga rakiyar Manyan mutane (VIPs), manyan jami’ai da ministoci ba, yana mai jaddada cewa wajibi ne a aiwatar da umarnin ba tare da wata tangarda ba. Shugaban ya yi wannan jawabi ne a ranar Laraba a Abuja, yayin bude taron…

Read More
  • Labarai

Ministan Labarai Ya Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Tsohon Shugaban Ƙasa

Editor14 hours ago01 mins

A safiyar yau, Laraba, Ministan Labarai, Alhaji Mohammad Idris Malagi, ya kai ziyara ta ta’aziyya ga tsohon shugaban ƙasa, Abdulsalami Abubakar, a garin Minna, babban birnin Jihar Neja. A yayin ziyarar, Ministan ya halarci Addu’ar Fiddau a gidan Marigayya Hajiya Talatu, ƙanwarsa tsohon shugaban ƙasa, sannan ya ziyarci gidan Marigayi Ambasada Manta, wanda ya rasu…

Read More
  • Labarai

Sojojin Najeriya Sun Kashe Fitaccen Shugaban ’Yan Bindiga, Kallamu, a Jihar Sokoto

Editor14 hours ago02 mins

Sojojin Rundunar 8 Division ta Najeriya a Sokoto sun samu gagarumar nasarar kawar da fitaccen shugaban ’yan bindiga, Kachalla Kallamu, a yankin Sabon Birni, Jihar Sokoto. An kashe Kallamu ne a wani samame na musamman da sojoji suka gudanar tare da hadin gwiwar ’yan sa-kai a yankin Kurawa, da safiyar Litinin. Kallamu, wanda babban na…

Read More

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.