Gwamnatin Tarayya ta yi sabon tsarin faɗakar da jama’a kan sauye-sauye yayin da Ma’aikatun Yaɗa Labarai da Lafiya ke ƙarfafa haɗin gwiwar dabaru

Gwamnatin Tarayya ta bada sanarwar sabon tsari na sadarwa da jama’a, inda ta koma daga dogaro da tarukan manema labarai na lokaci-lokaci zuwa mu’amala kai-tsaye, tsari-tsari, da ma’aikatun da ke aiwatar da ayyuka, domin tabbatar da cewa ’yan Nijeriya sun fahimci sauye-sauyen da ake yi da amfanin su sosai. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da…

Read More