Skip to content
December 24, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
December 2025
M T W T F S S
1234567
891011121314
15161718192021
22232425262728
293031  
« Nov    
  • Home
  • 2025
  • December
  • Page 3

Month: December 2025

  • Labarai

Yaƙi da Cin Hanci Ba Lamari ne na Siyasa Ba — Fadar Shugaban Ƙasa

Editor1 week ago04 mins

Fadar Shugaban Ƙasa ta yi watsi da zargin da wasu ‘yan adawa suka yi cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na amfani da Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) a matsayin makamin siyasa, tana mai cewa hukumar mai zaman kanta ce da ke aiki bisa tanadin doka. A cikin wata sanarwa da Mai…

Read More
  • Labarai

CBN ya bijiro wa masu PoS hanyoyin magance yawan tangarɗar tura kuɗaɗe nan da kwanaki 30

Editor1 week ago06 mins

Babban Bankin Najeriya (CBN) ya umurci dukkan masu hadahadar mu’amalar kuɗaɗe da ‘Point of Sale’ (PoS) da kuma masu ba da sabis na biyan kuɗi da su tabbatar da haɗa na’urar PoS da lambar sirrin shaidar aikawa da kuɗi daga wani banki zuwa wani, wato ‘Nigeria Inter-Bank Settlement System’ (NIBSS) da kuma lambar bai-ɗaya mai…

Read More
  • Labarai

Tinubu ya naɗa Yakubu da ministoci shida a kwamitin warware bashin Naira tiriliyan 1.5 da ‘yan kwangila ke bin Gwamnatin Tarayya

Editor1 week ago06 mins

Ashafa Murnai Barkiya A ranar Laraba, Shugaba Bola Tinubu ya bayyana rashin jin daɗi game da tarin bashin da gwamnatin tarayya ke bin ‘yan kwangila, tare da kafa wani babban kwamiti wanda ya ɗora wa gagarimin aikin magance matsalolin da ke hana biyan su da kuma samar da kuɗin biyan bashin. Da yake yi wa…

Read More
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto

HANTSI: TSAYUWAR GYALLESU!

Editor2 weeks ago1 week ago09 mins

Tare Ɗanjuma Katsina An buga wannan rubutun a jaridar ALMIZAN ta ranar Juma’a 17/01/2016. Shekaru 10 da suka wuce. Tashin hankalin da ya faru a Zariya a watan Disamba da ta gabata ya zama wani lamari da za a ci gaba da tattaunawa a kai har zuwa ƙarshen zamani. Kullum sabbin bayanai suna ta fitowa…

Read More
  • Labarai

Ministan Yaɗa Labarai ya taya gidan rediyon Zuma FM Suleja murnar cika shekara 20 tare da haɓaka aikin gona

Editor2 weeks ago03 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya taya gidan rediyon Zuma 88.5 FM da ke Suleja a Jihar Neja murnar cika shekara 20 da kafuwa, tare da zagayowar karo na 9 na Bikin Girbin Noma na Zuma. Zuma FM Suleja takan mai da hankali ne wajen ba da labaran aikin gona,…

Read More
  • Labarai

Zamfara Ce Ta Ɗaya A Yankin Arewa Maso Yamma A Fannin Cibiyoyin Kula Da Lafiya A Matakin Farko

Editor2 weeks ago03 mins

Jihar Zamfara ta zama zakara a fannin kula Cibiyoyin kula da kiwon lafiya a matakin farko a duk faɗin yankin Arewa maso Yammacin ƙasar nan. Sunan Zamfara ya fito ne a lokacin wani taron karramawa na Hukumar kula da cibiyoyin lafiya a matakin farko PHC, wanda ya gudana a katafaren ɗakin taro na ‘Bola Ahmed…

Read More
  • Labarai

Sanarwar ga yan Najeriya masu sha’awar aiki a fannin tsaro, an bude neman sabbin ’yan sanda 50,000 a Najeriya

Editor2 weeks ago03 mins

Hukumar Kula da Ma’aikatan ’Yan Sanda ta Ƙasa (PSC) tare da Rundunar ’Yan Sandan Najeriya (NPF) sun sanar da buɗe shafin neman aiki domin ɗaukar sababbin ’yan sanda 50,000, bisa umarnin Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu. A wata sanarwa da hukumar ta fitar ranar Alhamis, 11 ga Disamba 2025, ta ce wannan mataki na daga…

Read More
  • Labarai

Tinubu: Babu ja da baya kan janye ‘yan sanda daga rakiyar manyan jami’ai

Editor2 weeks ago04 mins

Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa ba zai janye umarninsa na janye ‘yan sanda daga rakiyar Manyan mutane (VIPs), manyan jami’ai da ministoci ba, yana mai jaddada cewa wajibi ne a aiwatar da umarnin ba tare da wata tangarda ba. Shugaban ya yi wannan jawabi ne a ranar Laraba a Abuja, yayin bude taron…

Read More
  • Labarai

Ministan Labarai Ya Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Tsohon Shugaban Ƙasa

Editor2 weeks ago01 mins

A safiyar yau, Laraba, Ministan Labarai, Alhaji Mohammad Idris Malagi, ya kai ziyara ta ta’aziyya ga tsohon shugaban ƙasa, Abdulsalami Abubakar, a garin Minna, babban birnin Jihar Neja. A yayin ziyarar, Ministan ya halarci Addu’ar Fiddau a gidan Marigayya Hajiya Talatu, ƙanwarsa tsohon shugaban ƙasa, sannan ya ziyarci gidan Marigayi Ambasada Manta, wanda ya rasu…

Read More
  • Labarai

Sojojin Najeriya Sun Kashe Fitaccen Shugaban ’Yan Bindiga, Kallamu, a Jihar Sokoto

Editor2 weeks ago02 mins

Sojojin Rundunar 8 Division ta Najeriya a Sokoto sun samu gagarumar nasarar kawar da fitaccen shugaban ’yan bindiga, Kachalla Kallamu, a yankin Sabon Birni, Jihar Sokoto. An kashe Kallamu ne a wani samame na musamman da sojoji suka gudanar tare da hadin gwiwar ’yan sa-kai a yankin Kurawa, da safiyar Litinin. Kallamu, wanda babban na…

Read More
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
  • 6

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.