Skip to content
December 24, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
December 2025
M T W T F S S
1234567
891011121314
15161718192021
22232425262728
293031  
« Nov    
  • Home
  • 2025
  • December
  • Page 4

Month: December 2025

  • Labarai

Shirin Ƙarfafa Noma: Gwamnan CBN ya ƙaddamar da Kwamitin Asusun Bada Bashi ga Manoma (ACGSF)

Editor2 weeks ago04 mins

Ashafa Murnai Barkiya Gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN), Olayemi Cardoso, ya ƙaddamar da mambobin Kwamitin Asusun Bada Bashin Bunƙasa Harkokin Noma ga ƙananan manoma (ACGSF). Da yake ƙaddamar da kwamitin a ranar Laraba a Hedikwatar CBN a Abuja, Cardoso ya tabbatar da ƙudirin bankin wajen ƙara inganta harkokin noma a Nijeriya. Ya ci gaba da…

Read More
  • Labarai

Sanarwa ta musamman daga CBN: BDC 82 Kaɗai CBN Ya Bai Wa Lasisin Canjin Kuɗin Ƙasashen Waje

Editor2 weeks ago05 mins

Ashafa Murnai Barkiya Wata muhimmiyar sanarwar da ta fito daga Babban Bankin Nijeriya (CBN), na ɗauke da cewa kamfanonin canjin kuɗaɗen ƙasashen waje 82 ne kaɗai bankin ya bai wa lasisin amincewa ya yi hadahadar canjin kuɗaɗen waje, daga ranar 27 ga Nuwamba, 2025. Cikin wata sanarwar da Daraktar Riƙo ta Sashen Hulɗa da Jama’a…

Read More
  • Labarai

Ministan Yaɗa Labarai ya karɓi kyautar nagartar aiki tare da jaddada shirye-shiryen dawo da amana a sadarwar jama’a

Editor2 weeks ago05 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya sake jaddada ƙudirin Gwamnatin Tarayya na dawo da amincewar jama’a ga bayanan gwamnati, inda ya ce tsare gaskiya da muradin ƙasa za su ci gaba da zama jagora a ayyukan ma’aikatar sa. Ministan ya bayyana haka ne a ranar Lahadi a Abuja, lokacin da…

Read More
  • Labarai

Sanarwa ta musamman daga CBN: BDC 82 kaɗai CBN Ya Bai Wa Lasisin Canjin Kuɗin Ƙasashen Waje

Editor2 weeks ago2 weeks ago05 mins

Ashafa Murnai Wata muhimmiyar sanarwar da ta fito daga Babban Bankin Nijeriya (CBN), na ɗauke da cewa kamfanonin canjin kuɗaɗen ƙasashen waje 82 ne kaɗai bankin ya bai wa lasisin amincewa ya yi hadahadar canjin kuɗaɗen waje, daga ranar 27 ga Nuwamba, 2025. Cikin wata sanarwar da Daraktar Riƙo ta Sashen Hulɗa da Jama’a da…

Read More
  • Labarai

Shugaba Tinubu ya yi maraba da dawowar dalibai 100 na Papiri, ya umurci jami’an tsaro su gaggauta ceto sauran

Editor2 weeks ago03 mins

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yaba wa hukumomin tsaro bisa jajircewarsu da ya kai ga kubutar da dalibai 100 na makarantar Papiri Catholic School da ke jihar Neja, waɗanda aka sace a ranar 21 ga Nuwamba. A cikin wata sanarwa daga fadar shugaban kasa, Tinubu ya ce yana murna da dawowar yaran cikin koshin…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da kamfen ɗin “Nijeriya ta, Ɗabi’a ta”

Editor2 weeks ago06 mins

Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da wani sabon kamfen na ƙasa baki ɗaya domin ƙarfafa wa ’yan Nijeriya gwiwa su nuna kishin ƙasa ta hanyar nuna kyakkyawar ɗabi’a, riƙon gaskiya, da yin ayyukan da ke taimaka awa cigaban ƙasa a kullum. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, wanda ya wakilci Shugaban Ƙasa…

Read More
  • Labarai

NSA Ya Mika Dalibai 100 da Aka Ceto ga Gwamnatin Jihar Neja

Editor2 weeks ago03 mins

Mai Ba Da Shawara kan Tsaron Ƙasa (NSA), Malam Nuhu Ribadu, ya mika dalibai 100 na makarantar St. Mary Catholic School da ke Papiri, karamar hukumar Agwara a jihar Neja, ga gwamnatin jihar bayan ceto su daga hannun masu garkuwa da mutane. An gudanar da mika su a Minna a ranar Litinin, inda Wing Cdr….

Read More
  • Labarai

Tinubu Ya Miƙa Lambar Karramawa Ta Ƙasa Ga Gwamna Dauda Lawal

Editor2 weeks ago03 mins

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya damƙa Lambar Karramawa ta Ƙasa a Ayyukan Hidimta wa Al’umma (NEAPS) 2025 ga Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, bisa ayyukan da gwamnati ta gudanar waɗanda suka sauya tsarin mulki da tsaro a jihar cikin shekaru biyu da suka gabata. Sakataren Gwamnatin Tarayya, Sanata George Akume, ne ya wakilci shugaban…

Read More
  • Labarai

Shugaba Tinubu ya yaba wa sojojin Najeriya kan kare dimokuraɗiyya a Jamhuriyar Binin

Editor2 weeks ago04 mins

Shugaba Bola Ahmad Tinubu, ya jinjinawa rundunar sojin ƙasar bisa gaggawar da ta yi wajen amsa kiran gwamnatin Jamhuriyar Binin domin taimakawa wajen kare tsarin mulkinsu na dimokuraɗiyya, bayan yunƙurin juyin mulki da aka yi a ƙasar da safiyar Lahadi. A cewar fadar shugaban ƙasa, gwamnatin Binin ta aikawa Najeriya da buƙatu biyu na gaggawa,…

Read More
  • Labarai

Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Sabon Tsarin Ci Gaban Zamfara Na Shekaru 10

Editor3 weeks ago3 weeks ago05 mins

Gwamna Dauda Lawal ya ƙaddamar da sabon Tsarin Ci Gaban Jihar Zamfara na 2025 zuwa 2034, wani tsari mai dogon zango da aka gina bisa bincike, bayanai, da tattaunawa da ƙwararru domin sake fasalin jihar a shekaru goma masu zuwa. An gabatar da shirin ne a sakateriyar JB Yakubu da ke Gusau a ranar Juma’a,…

Read More
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
  • 6

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.