An tsara kasafin kuɗin 2026 don ƙarfafa nasarorin da shirye-shiryen Tinubu ke samu — Ministan Yaɗa Labarai
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa an tsara kasafin kuɗin 2026 ne domin ƙarfafa nasarorin da tsarin shirye-shiryen Shugaba Bola Ahmed Tinubu suka fara samarwa, waɗanda tuni suka fara nuna sakamako mai kyau. Ministan ya bayyana hakan ne a wani sharhin sa da aka wallafa a jaridun ƙasar…
