Skip to content
January 9, 2026
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
January 2026
M T W T F S S
 1234
567891011
12131415161718
19202122232425
262728293031  
« Dec    
  • Home
  • 2026
  • January
  • 8

Day: January 8, 2026

  • Labarai

Bayan Shekara Tara, Gwamnan Zamfara Ya Warware Matsalar Ɗaliban Jami’ar Crescent

Editor7 hours ago04 mins

Gwamna Lawal Ya Bai Wa Ɗalibai 50 Na Jami’ar Crescent Takardun Kammala Karatu Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya miƙa wa ɗalibai 50 takardun shaidar kammala karatu daga Jami’ar Crescent da ke Abeokuta, waɗanda gwamnatin jihar ta ɗauki nauyin karatunsu a baya. An gudanar da taron miƙa takardun ne a ranar Alhamis a Babban Zauren…

Read More
  • Labarai

Gudanar da aiki ba tare da ayyana sunaye da hotuna ba; Sabon tsarin Garambawul a cikin dakarun Hizbullahi

Editor8 hours ago08 mins

Gudanar da aiki ba tare da ayyana sunaye da hotuna ba; Sabon tsarin Garambawul a cikin dakarun Hizbullahi Daga Yusuf Kabiru Wasu majiyoyin tsaro daga Lebanon da ke da masaniya sun bayyana wa “Iram News” cewa Hezbollah tun makonnin baya sun shiga wani mataki mai zurfi na sake tsara jagorancin soja da tsaro, a cikin…

Read More
  • Labarai

Yadda muke kifar da gwamnatocin dimokiraɗiyya da juya ƙasashen Duniya, Cewar Tsohon jami’in leƙen asirin Amurka

Editor8 hours ago01 mins

Daga Yusuf Kabiru Tsohon jami’in leƙen asirin Amurka, John Stockwell ya bayyana yadda suke kifar da gwamnatocin ƙasashe tattare da juya su . Ga abin da ya ce: “Mun shiga aikin kifar da gwamnatocin dimokiraɗiyya na tsarin mulki a fiye da ƙasashe 20. Mun yi maguɗin zaɓe a ƙasashe da dama. Mun kuma shirya ƙananan…

Read More
  • Labarai

Tinubu ya yaba wa kasuwar Musayar Hannayen Jari Ta Najeriya NGX bisa kai wa darajar Naira tiriliyan 100

Editor9 hours ago06 mins

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yaba wa kamfanonin Najeriya, ‘yan ƙasa da sauran masu ruwa da tsaki a kasuwar hannun jari bisa nasarar da Kasuwar Musayar Hannayen Jari ta Najeriya (NGX) ta kai darajar kasuwa ta Naira tiriliyan 100. A cikin wata sanarwar fadar shugaban ƙasa da mai ba shi shawara na musamman kan…

Read More
  • Labarai

Ma’aikatar Tsaro Na Amfani Da Ofishin NSA Wajen Gallaza Wa ’Yan Adawa – Gwamnatin Zamfara

Editor24 hours ago05 mins

Gwamnatin Jihar Zamfara ta bayyana matuƙar damuwar ta kan abin da ta kira amfani da ƙarfin Gwamnatin Tarayya wajen gallaza wa da tsoratar da ’yan adawa a jihar, tana mai cewa wannan al’amari na barazana ga dimokuraɗiyya da tsarin doka a Nijeriya. A cikin wata sanarwa da kakakin gwamnan jihar, Sulaiman Bala Idris, ya fitar,…

Read More
  • Labarai

Shirin Ceto Zamfara Na Samun Nasara, Yayin Da Gwamna Lawal Ke Duba Ayyuka A Shinkafi

Editor24 hours ago04 mins

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa shirin ceto jihar sa daga halin da take ciki, wato “Rescue Mission” yana tafiya yadda ya dace kuma yana haifar da gagarumin sakamako. A ranar Laraba, gwamnan ya kai ziyarar aiki a Ƙaramar Hukumar Shinkafi domin duba manyan ayyukan da gwamnatin jihar sa ke aiwatarwa a yankin….

Read More

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2026. Powered By BlazeThemes.