Tinubu yana kafa ginshiƙin cigaba mai ɗorewa tare da inganta rayuwar jama’a, inji Ministan Yaɗa Labarai

Daga hagu: Jagoran ƙungiyar ‘Grassroot Advocacy for Tinubu 2027’ (GAT) na Ƙasa, Farfesa Ochugudu Achoda Ipuele, yana miƙa takardar naɗin Uban Ƙungiya ga Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, a lokacin ziyarar a ranar Alhamis a Abuja. Hoto daga: Khalid Ahmed Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris,…

Read More