Skip to content
February 20, 2026
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
January 2026
M T W T F S S
 1234
567891011
12131415161718
19202122232425
262728293031  
« Dec   Feb »
  • Home
  • 2026
  • January
  • 27

Day: January 27, 2026

  • Labarai

CBN ya ɗaga darajar Opay, Moniepoint da su Palmpay zuwa cikakkun bankunan ƙasa baki ɗaya

Editor3 weeks ago03 mins

Ashafa Murnai Barkiya Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya ɗaga matsayin darajar lasisin wasu manyan kamfanonin fasahar kuɗi (FinTech) da ƙananan ‘microfinance’, ciki har da Opay da Moniepoint, zuwa lasisin ƙasa (national license). Hakan ya biyo bayan cika dukkan sharuɗɗan da CBN ɗin ya gindaya masu, wanda ke ba su damar gudanar da ayyukan su a…

Read More
  • Labarai

Hotunan Yadda Kashim Shettima, Ya Jagoranci Karɓar Gwamnan Jihar Plateau Zuwa Jam’iyyar APC

Editor3 weeks ago01 mins

Hotunan Yadda Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima, Ya Jagoranci Karɓar Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Mutfwang Zuwa Jam’iyyar APC

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Turkiyya na shirin Zuba Jarin Kasuwanci na dala biliyan 5 a Najeriya — Shugaba Erdogan

Editor3 weeks ago05 mins

Shugaban Ƙasar Turkiyya, Recep Tayyip Erdogan, ya jaddada ƙudirin ƙasarsa na saka jarin da ya kai dala biliyan 5 a fannin kasuwanci da Najeriya. Shugaba Erdogan ya bayyana hakan ne a ranar Talata a Ankara, yayin taron manema labarai na haɗin gwiwa da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, a yayin ziyarar aiki ta Shugaban Najeriya…

Read More

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2026. Powered By BlazeThemes.