Sauye-sauyen tattalin arzikin Tinubu suna daidaita Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce sauye-sauyen tattalin arziki da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu yake aiwatarwa suna daidaita tattalin arzikin Nijeriya, maido da amincewar jama’a, tare da sanya ƙasar nan kan tafarkin cigaba mai ɗorewa bayan shekaru da dama na rashin tabbas. Ministan ya bayyana hakan ne yayin…
