SHUGABA TINUBU YA YI KIRA GA MUSULMI DA KIRISTA SU ƘARFAFA HAƊIN KAI DA ZAMAN LAFIYA A WATAN RAMADAN
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga al’ummar Musulmi da Kirista a Najeriya da su yi amfani da watan Ramadan mai alfarma wajen ƙarfafa haɗin kai, zaman lafiya da fahimtar juna domin ci gaban ƙasa. A cikin saƙon da ya fitar a ranar Laraba daga Birnin Tarayya Abuja, Shugaban Ƙasar ya bayyana cewa…
