Skip to content
February 19, 2026
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
February 2026
M T W T F S S
 1
2345678
9101112131415
16171819202122
232425262728  
« Jan    
  • Home
  • 2026
  • February
  • 19

Day: February 19, 2026

  • Labarai

Ramadan: An Nemi Al’umma Su Tausaya Wa Junansu

Editor7 hours ago03 mins

Daga Bello Hamza, Abuja A halin yanzu an bukaci al’umma Musulmi su tabbatar da sun tausayawa al’ummar da suke mu’amala dasu ba tare da nuna bambanci ba, musamman ganin mun shiga wata mai alfarma ta Ramadan watan da ake ninka ladan dukkan ayyukan alhairi da mutum ya yi. Wannan kira ya fito ne daga bakin…

Read More
  • Labarai

SAMAR DA MOTOCIN SULKE: Ministan Tsaro Ya Yaba da Jajircewar Gwamnan Zamfara a Fannin Tsaro

Editor14 hours ago05 mins

Ministan Tsaro na Ƙasa, Janar Christopher Musa (mai ritaya), ya yaba wa Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, bisa sayo motoci masu sulke, jiragen sa-ido marasa matuƙa (drones) da sauran kayan aiki domin ƙarfafa wa rundunonin tsaro a jihar. A wani biki da aka gudanar a Gidan Gwamnati da ke Gusau ranar Laraba, Gwamna Lawal ya…

Read More
  • Labarai

Shugaba Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zabe Ta 2026

Editor18 hours ago02 mins

Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya rattaba hannu a Dokar Zabe ta 2026 (Electoral Act 2026), wanda Majalisar Tarayya ta riga ta amince da ita, a wani muhimmin mataki na tsara yadda za a gudanar da zabukan 2027.  An yi haka ne da yammacin Laraba 18 ga Fabrairu, 2026 a Fadar Shugaban Kasa, Abuja, inda…

Read More

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2026. Powered By BlazeThemes.