Skip to content
Thu, Nov 20, 2025
  • About Us
  • Contact Us
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Home
  • Labarai
    • Rahoto
  • Siyasa
  • Almizan Radio
  • Almizan Epaper
  • Almizan English
  • Al’adu
  • Ilimi
  • Kimiyya
  • Rahoton Musamman
  • Tattalin Arziki
  • Tsaro

Category: Kimiyya

Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Ƙara Tura Sojoji a Jihar Zamfara Don Yaƙi da ‘Yan Ta’adda
Kimiyya

Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Ƙara Tura Sojoji a Jihar Zamfara Don Yaƙi da ‘Yan Ta’adda

EditorNovember 16, 2025

Gwamnatin Tarayya ta kara tura karin sojoji zuwa jihar Zamfara domin ci gaba da yaki da ‘yan bindiga da sauran…

Yaudarar Trump Wajen Amfani da Najeriya Don Ceto Makomar Siyasar Sa a Amurka
Kimiyya

Yaudarar Trump Wajen Amfani da Najeriya Don Ceto Makomar Siyasar Sa a Amurka

EditorNovember 5, 2025

Rubutawa: Aliyu Samba Akwai wata tsohuwar ka’ida a ilimin siyasa da ake kira “Diversionary Theory of War”, wadda ke bayyana…

Tsaro Ya Inganta A Jihar Zamfara, Inji Gwamna Lawal Yayin Tattakin Zaman Lafiya Na Tarihi
Kimiyya

Tsaro Ya Inganta A Jihar Zamfara, Inji Gwamna Lawal Yayin Tattakin Zaman Lafiya Na Tarihi

EditorMay 30, 2025

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya ce tsaro ya inganta sosai a jihar. Gwamnati ta shirya wani tattaki ne a…

  • Popular Post
  • Labarai
Al'adu, Labarai, Labarai, Rahoto

Ministan Yaɗa Labarai na so ‘yan sanda su rungumi Yarjejeniyar Ɗa’a ta Ƙasa

EditorNovember 19, 2024

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya buƙaci Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya (NPF) da ta rungumi Yarjejeniyar Ɗa'a ta Ƙasa. Ya bayyana cewa rungumar ƙa’idojin Yarjejeniyar zai inganta kallo da fahimtar da jama'a suke yi wa rundunar. Sanarwar da Mataimaki na…

Labarai, Labarai, Rahoto, Siyasa, Tattalin Arziki

Taron Editoci: Tinubu ya ce tattalin arzikin Nijeriya yana farfaɗowa sannu a hankali

EditorNovember 9, 2024

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya bayyana cewa sannu a hankali tattalin arzikin Nijeriya na farfaɗowa, yana mai alaƙanta cigaban da aka samu da sauye-sauyen da gwamnatin sa ke aiwatarwa a sassa daban-daban. Shugaban ya bayyana haka ne a garin Yenagoa na Jihar Bayelsa a ranar…

Al'adu, Ilimi, Labarai, Labarai, Rahoto

An Yi Bikin Kaddamar Da Makarantar Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science A Kano

Haruna YakunuMarch 9, 2024

An yi bikin kaddamar da Cibiyar kimiyyar Musulunci wacce aka fi sani da Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science dake garin Kano. Bikin kaddamarwar ya gudana ne a ranar Asabar 9 ga watan Maris 2024, a harabar makarantar dake karamar hukumar Nasarawa ta jihar Kano.…

Rahoto

Yadda za ka kare kan ka daga cutukan da yanayin sanyi ke haifarwa

EditorDecember 22, 2023

Yayin da lokacin sanyi ke kunno kai a sassan kasashen Afrika ta Yamma, masana harkokin lafiya sun fara gargaɗi kan irin tsananin yanayinsa wanda ake alakantawa da sauyin yanayi. Akan samu ɓullar waɗansu cutuka da kan addabi mutane a irin wannan yanayi da kan zo…

Labarai

Tinubu Ya Zaɓi Gwamna Dauda Lawal Cikin Tawagar G20 A Afirka Ta Kudu

EditorNovember 19, 2025

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya kasance cikin gwamnonin da aka zaɓa domin raka Shugaban Ƙasa Bola Ahmad Tinubu zuwa taron Shugabannin Ƙasashe 20 (G20 ) da za a gudanar a Afirka ta Kudu. Taron, wanda za a yi ranar 22 da 23 ga Nuwamba,…

Ilimi, Labarai, Labarai

TARON WAYAR DA KAI A ENUGU: ‘Doka ta bada damar hukunta masu wulaƙanta takardun Naira’ – CBN

EditorNovember 18, 2025

Ashafa Murnai Barkiya Babban Bankin Nijeriya (CBN), ya yi kakkausan gargaɗi cewa dokar ƙasa ta tanadi hukunci kan masu wulaƙanta takardun Naira. Gargaɗin ya fito ne daga bakin Daraktar Riƙo ta Sashen Hulɗa da Jama'a, Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Hakama Sidi Ali. Ta…

Labarai

Shin ya dace Shaikh Masussuka ya amsa muƙabalar da gwamnatin Katsina ta shirya?

EditorNovember 18, 2025

Sakamakon koke-koken da Malam Izala ke yawan aikawa game da salon wa'azin Mahaddacin Alƙur'anin nan da ke Katsina, Shaikh Yahaya Masusska, gwamnatin jihar ta sanar da cewa za ta shirya wani zama na musamman domin kowa ya kare kan sa, inda a ƙarshe za a…

Labarai

Ta’aziyya: Dan Agbese gwarzo ne na haƙiƙa a fagen aikin jarida, inji Ministan Yaɗa Labarai

EditorNovember 18, 2025

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana alhini kan rasuwar fitaccen ɗan jaridar nan, Cif Dan Agbese, wanda ya rasu a ranar Litinin. A cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Talata a Abuja, Idris ya ce: “Na yi…

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
Trending Posts
1
Ilimi, Labarai, Labarai

TARON WAYAR DA KAI A ENUGU: ‘Doka ta bada damar hukunta masu wulaƙanta takardun Naira’ – CBN

EditorNovember 18, 2025

Ashafa Murnai Barkiya Babban Bankin Nijeriya (CBN), ya yi kakkausan gargaɗi cewa dokar ƙasa ta tanadi hukunci kan masu wulaƙanta takardun Naira. Gargaɗin ya fito ne daga bakin Daraktar Riƙo ta Sashen Hulɗa da Jama'a,…

2
Labarai

Shin ya dace Shaikh Masussuka ya amsa muƙabalar da gwamnatin Katsina ta shirya?

EditorNovember 18, 2025

Sakamakon koke-koken da Malam Izala ke yawan aikawa game da salon wa'azin Mahaddacin Alƙur'anin nan da ke Katsina, Shaikh Yahaya Masusska, gwamnatin jihar ta sanar da cewa za ta shirya wani zama na musamman domin…

3
Labarai

Ta’aziyya: Dan Agbese gwarzo ne na haƙiƙa a fagen aikin jarida, inji Ministan Yaɗa Labarai

EditorNovember 18, 2025

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana alhini kan rasuwar fitaccen ɗan jaridar nan, Cif Dan Agbese, wanda ya rasu a ranar Litinin. A cikin wata sanarwa da ya fitar…

4
Labarai

CBN Ya Tashi Haiƙan: Malejin farashin kayayyaki ya ƙara yin ƙasa zuwa kashi 16.05, yayin da Asusun Kuɗaɗen Waje ya kai Dala biliyan 46.7

EditorNovember 18, 2025

Ashafa Murnai Barkiya Tsare-tsaren Hada-hadar Kuɗaɗe a ƙarƙashin aiwatarwar Babban Bankin Nijeriya (CBN) na ci gaba da samun nasarorin haihuwar 'ya'ya masu idanu, har ma da 'yan tagwaye, yayin da farashin kayayyaki ya ƙara sauka…

ALMIZAN NEWSPAPER
A Hausa Newspaper for the Hausa-speaking people in Nigeria and the diaspora. An organ of the Islamic Movement in Nigeria.
Social Trends
Almizan English

BARAU JIBRIN: THE SILENT GIANT REDEFINING LEADERSHIP IN NORTHERN NIGERIA

EditorOctober 9, 2025
Almizan English

SILENT BUT DEADLY: HOW BARAU JIBRIN OUTSHINED KWANKWASO AND DISMANTLED KWANKWASIYYA….

EditorOctober 3, 2025October 3, 2025
Almizan English

Family alleges negligence in woman’s death after child birth at AKTH

EditorJune 24, 2025
  • Tinubu ya ɗage tafiyarsa zuwa tarukan G20 da AU-EU saboda tattauna batun tsaro a ƙasar
  • Shugaba Tinubu ya Tura Shettima Zuwa Jihar Kebbi Domin Jajantawa Al’ummar Jihar
  • Tinubu Ya Zaɓi Gwamna Dauda Lawal Cikin Tawagar G20 A Afirka Ta Kudu
  • TARON WAYAR DA KAI A ENUGU: ‘Doka ta bada damar hukunta masu wulaƙanta takardun Naira’ – CBN
  • Shin ya dace Shaikh Masussuka ya amsa muƙabalar da gwamnatin Katsina ta shirya?
Copyright © 2025 ALMIZAN -Since 1991 | Fair News by Ascendoor | Powered by WordPress.