Tiririn Hayaƙin Bincike A Kano: Abba Gida-gida ya kafa kwamitocin binciken yadda aka sayar da kadarorin gwamnati, ɓacewar wasu mutane da rigingimun siyasa daga 2015 -2023

Gwamnan Jihar Kano, Abba Yusuf, ya kafa kwamitoci biyu na binciken sayar da kadarorin gwamnatin jiha, rigingimun siyasa da kuma binciken ɓacewar wasu mutane da aka daina jin ɗuriyar su daga 2015 zuwa 2023. Da ya ke ƙaddamar da kwamitocin a ranar Alhamis, Gwamna Abba ya sha alwashin sai an hukunta duk wani da aka…

Read More