Shugaba Tinubu Ya Yi Kira Ga Zaman Lafiya Da Haɗin Kan ‘Yan Najeriya Yayin Jana’izar Mahaifiyar Shugaban Jam’iyyar APC, Prof. Nentawe Yilwatda

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga al’ummar Jihar Filato da ‘yan Najeriya baki ɗaya da su zauna lafiya, su haɗa kai don ci gaban ƙasa. Tinubu ya yi wannan kira ne a yayin bikin jana’izar Marigayiya Nana Lydia Yilwatda, mahaifiyar Shugaban Jam’iyyar APC na ƙasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, da aka gudanar a…

Read More