Gwamnatin Tarayya Ta Amince da Buɗe Iyakar Ƙasa Ta Tsamiya dake Jihar Kebbi don Cinikayya
Gwamnatin Tarayya ta amince da sake buɗe iyakar ƙasa ta Tsamiya da ke Jihar Kebbi domin gudanar da cinikayya, tare da tsauraran matakan tsaro da bin doka. Babban Kwanturolan Hukumar Kwastam ta Najeriya, CG Adewale Adeniyi, ne ya bayyana hakan a ranar Asabar yayin wata ganawa da masu ruwa da tsaki a Kebbi, ciki har…
