Skip to content
December 25, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
December 2025
M T W T F S S
1234567
891011121314
15161718192021
22232425262728
293031  
« Nov    
  • Home
  • Abuja
  • Page 20

Tag: Abuja

  • Labarai

Za A Fassara Kasafin Kuɗaɗe Zuwa Hausa Da Wasu Harsunan Najeriya -Yakubu

Editor3 months ago07 mins

Ashafa Murnai Barkiya Babban Darakta na Ofishin Kasafin Kuɗaɗen Tarayya, Tanimu Yakubu, ya bayyana cewa ana kan shirye-shiryen fassara bayanan kasafin kuɗaɗe na 2025 zuwa harsunan cikin gida. Yakubu ya bayyana haka a da yake bayani kan kasafin kuɗaɗe, wurin taron masu ruwa da tsaki da ƙungiyoyi kan kasafi, a ranar Alhamis. Ya ce yin…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Aiki Da Kasafin 2025 Cikin Satumba -Yakubu

Editor3 months ago06 mins

Ashafa Murnai Barkiya Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa za a fara aiki da kasafin 2025 a cikin watan Satumba. Babban Darakta na Ofishin Kasafin Kuɗaɗe na Tarayya, Tanimu Yakubu ne ya tabbatar da haka, yana mai cewa a ƙarshen Satumba za a fara aiki da kasafin, yayin da aka kawo ƙarshen aiki na tsare-tsaren kasafin…

Read More
  • Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Editor3 months ago02 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana Etsu Nupe, Mai Martaba Alhaji Yahaya Abubakar, a matsayin ginshiƙi na zaman lafiya da haɗin kai a Nijeriya, wanda ya sadaukar da rayuwar sa wajen bunƙasa masarautar Nupe, Jihar Neja, da ƙasa gaba ɗaya. A cikin saƙon taya murna na zagayowar ranar haihuwar…

Read More
  • Labarai

Sojojin Najeriya sun kashe mataimakin kwamandan ’yan bindiga a Jihar Kogi

Editor3 months ago02 mins

Sojojin Najeriya na Runduna ta 12 da ke Lokoja sun tabbatar da kashe wani fitaccen mataimakin kwamandan ’yan bindiga a Jihar Kogi, Babangida Kachala. Wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar, Laftanar Hassan Abdullahi, ya fitar ta ce an samu nasarar ne a ranar 11 ga Satumba, ƙarƙashin Operation Accord III, tare da haɗin…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tinubu Za ta Gaggauta Ba da Lamunin Naira Bilyan 250 Ga Manoma

Editor3 months ago03 mins

Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya bayar da umarnin a gaggauta sakin lamunin Naira biliyan 250 ga kananan manoma a fadin Najeriya. Umarnin, wanda aka bai wa Hukumar Kula da Samar da Abinci ta Fadar Shugaban Kasa (PFSCU), na zuwa ne da nufin hanzarta rabon bashin wanda shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da…

Read More
  • Labarai

Gwamna Dauda Lawal, Masu Iƙirarin Iyayen Gidan Jihar Zamfara Da Batun Takaicin Da Ke Haifar Da Ƙeta

Editor3 months ago010 mins

Daga Sulaiman Bala Idris Ku yi hasashen shekarar da muke, babu laifi a yin haka. A wannan shekarar da aka haife ni, wani masani ya tashi (tare da ƙarfafa ‘redeveloped’), wanda ya yi bayani akan ra’ayin takaicin da ke haifar da ƙeta, ma’ana ‘Frustration-aggression’. Wataƙila wannan yana ɗaya daga cikin dalilan da nake jin alaƙa…

Read More
  • Labarai

Kwararren Masanin Tsaro, Bulama Bukarti, Ya Karyata Ikirarin El-Rufa’i Kan Biyan ’Yan Bindiga Kuɗaɗen Fansa

Editor3 months ago03 mins

Wani masanin tsaro, Dr. Bulama Bukarti, ya karyata ikirarin da tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya yi cewa gwamnatin tarayya tana biyan kudaden fansa tare da samar da kayayyaki ga ’yan bindiga da ke addabar Najeriya. El-Rufai ya yi wannan zargi ne a shirin Sunday Politics na tashar Channels TV, inda ya dora alhakin…

Read More
  • Labarai

Shugaba Tinubu ya umarci kwamitin majalisar zartarwa ta ƙasa da ya gaggauta daukar matakin rage farashin abinci a ƙasar.

Editor3 months ago02 mins

Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya umarci kwamitin majalisar zartarwa ta ƙasa (FEC) da ya gaggauta ɗaukar matakan da za su saukar da farashin abinci a faɗin ƙasar. Ƙaramin Ministan Noma da Tsaron Abinci, Sanata Aliyu Sabi Abdullahi ne ya bayyana hakan a Abuja ranar Laraba, inda ya ce shugaba Tinubu ya bayar da umarnin tabbatar…

Read More
  • Labarai

Jerin Wadanda Ba Za Su Biya Haraji Ba A Najeriya: Duba idan kana ciki….

Editor4 months ago02 mins

A wata hira da aka yi da Shugaban kwamitin gyaran haraji, Mr Taiwo Oyedele a tashar Channels ranar Talata, 8 ga watan Satumba, ya bayyana cewa sama da kashi 97 na yan Najeriya ba zasu biya haraji ba kwata-kwata, Mr Taiwo ya bayyana jerin Wadanda biyan sabon harajin ba zai shafe su ba kamar haka…

Read More
  • Labarai

Manufofin Noman Ƙwarar Kaɗanya Na Tinubu Za Su Mayar Da Nijeriya Jagora A Wannan Fagen A Duniya — Idris

Editor4 months ago06 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa dakatarwar wucin-gadi da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi na fitar da ɗanyar ƙwarar kaɗanya zuwa ƙasar waje wani muhimmin mataki ne da aka yi cikin hangen nesa domin zai buɗe sababbin damarmaki ga tattalin arzikin Nijeriya. Ministan ya faɗi haka…

Read More
  • 1
  • …
  • 18
  • 19
  • 20
  • 21
  • 22
  • …
  • 47

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.