Skip to content
December 25, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
December 2025
M T W T F S S
1234567
891011121314
15161718192021
22232425262728
293031  
« Nov    
  • Home
  • Abuja
  • Page 24

Tag: Abuja

  • Labarai

NELFUND: Jami’ar Maiduguri Ta Karɓi Sama da Naira Biliyan Ɗaya Don Biyan Kuɗin Karatun Dalibai 17,547

Editor5 months ago02 mins

A ci gaba da aiwatar da tsarin tallafin kuɗin karatu da Gwamnatin Tarayya ke bayarwa ta hannun Hukumar NELFUND, Jami’ar Maiduguri ta bayyana cewa ta karɓi kuɗi har Naira biliyan ɗaya da miliyan dari shida da sittin da uku da dubu ɗari huɗu da saba’in da biyar da naira dari biyar (N1,663,475,500) domin biyan kuɗin…

Read More
  • Labarai

Sauye-Sauyen da aka yi a Babban Bankin Najeriya Ba su da Nufin Tsangwama ko Wariya ga Wani Yanki na Ƙasar Nan — CBN

Editor5 months ago04 mins

Mataimakin Gwamnan Babban Bankin Najeriya kan Tattalin Arziki, Muhammad Sani Abdullahi, ya bayyana cewa Sauye-Sauyen da aka gudanar a cikin Babban Bankin Najeriya (CBN), ba ayi su dan tsangwamar wasu ba ko cire mutane bisa son rai, tsari ne na daidaita ma’aikata da sake fasalin aiki bisa bukatar da ake da ita a babban bankin….

Read More
  • Labarai

Ministan Yaɗa Labarai ya buƙaci a kwantar da hankali kan dakatar da gidan rediyon Badeggi FM

Editor5 months ago02 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya buƙaci jama’a da su kwantar da hankalin su bayan dakatar da gidan rediyon Badeggi FM da ke Minna da Gwamnatin Jihar Neja ta yi. Gwamnan Jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, shi ne ya bayar da umarnin rufe tashar , kamar yadda rahotanni suka nuna,…

Read More
  • Labarai

DOKAR TA-BACI A ZAMFARA: Kururuwar ‘Yan Barandan Siyasa Ne Kawai -Wamban Shinkafi

Editor5 months ago04 mins

Daga Hussaini Yero, Gusau Ɗaya daga cikin jigo a jam’iyyar APC a jihar Zamfara, Alhaji Sani Abdullahi, Wamban Shinkafi ya yi zargin cewa wasu ‘yan siyasa masu yi ma gwamnatin jihar Zamfara, ƙarƙashin Jagorancin Gwamna Dauda Lawal Zagon ƙas, suna shirin cimma burin su na siyasa, inda suke kiran Gwamnatin tarayya ta kafa dokar ta-baci…

Read More
  • Labarai

Bashin da ake bin Jihohin Arewacin Najeriya ya ragu da kashi 40 cikin 100 —Gwamnatin Tarayya

Editor5 months ago02 mins

Ministan Kasafin Kuɗi da Tsare-Tsare na Ƙasa, Sanata Abubakar Atiku Bagudu, ya bayyana cewa jihohin Arewa 19 sun samu raguwar bashin da ake bin su da kaso 42.06 cikin ɗari, daga Naira tiriliyan 1.98 zuwa tiriliyan 1.14. Ya ce hakan ya samu ne sakamakon sauye-sauyen tattalin arziki da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ke aiwatarwa…

Read More
  • Labarai

Kungiyar Arewa Consultative Forum (ACF) ta yaba wa Shugaba Tinubu, ta bukaci karin kulawa ga Arewa

Editor5 months ago03 mins

Babban jigo a kungiyar Arewa Consultative Forum (ACF), kuma Wazirin Dutse, Alhaji Dr. Bashir Dalhatu, ya bayyana gamsuwa da wasu manyan matakai da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya dauka tun bayan hawansa mulki, musamman a fannin bunkasa tattalin arziki da wanzar da zaman lafiya a kasashen ECOWAS. Yayin da yake jawabi a wurin zaman tattaunawa…

Read More
  • Labarai

Ma’aikatar Bunƙasa Harkar Kiwo Za Ta Taimaka Wajen Magance Rikicin Manoma da Makiyaya — Jega

Editor5 months ago02 mins

Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da aniyar ta ta bunƙasa harkar kiwon dabbobi a Nijeriya a matsayin wata muhimmiyar hanya ta magance rikice-rikicen da ke tsakanin manoma da makiyaya, tare da amfani da damar tattalin arzikin da ke cikin ɓangaren. Ɗaya daga cikin Shugabannin Kwamitin Shugaban Ƙasa kan Gyaran Harkar Kiwo, Farfesa Attahiru Jega, shi ne…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tinubu Ta Kama Ton 5,545 na Miyagun Ƙwayoyi da Masu Safara 40,000 – Buba Marwa

Editor5 months ago03 mins

Shugaban Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi (NDLEA), Birgediya Janar Buba Marwa (mai ritaya), ya bayyana cewa tun daga zuwan gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu a watan Mayun 2023 zuwa yanzu, an samu gagarumar nasara wajen yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi a ƙasar. Buba Marwa ya bayyana cewa hukumar NDLEA ta…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya Za Ta Kammala Hanyar Jirgin Kasa Na Kaduna Zuwa Kano a Shekarar 2026 — Minista Sa’idu Alkali

Editor5 months ago02 mins

Ministan Sufuri na Ƙasa, Sa’idu Alkali, ya bayyana cewa aikin titin jirgin kasa daga Kaduna zuwa Kano zai kammala nan da shekarar 2026, inda ya bayyana cewa aikin wanda ya tsaya a kashi 15 cikin 100 kafin zuwan gwamnatin Tinubu, yanzu ya kai kashi 53 cikin 100. Ya sanar da hakan ne yayin jawabin sa…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya Za Ta Kafa Cibiyoyin Kiwo a Yankuna Shida — Ƙaramin Ministan Noma

Editor5 months ago01 mins

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa ta yi shirin kafa cibiyoyin kiwon shanu a dukkan yankuna shida na ƙasar nan. Ƙaramin Ministan Noma, Dakta Aliyu Sabi Abdullahi, shi ne ya bayyana hakan a rana ta biyu ta taron tattaunawa tsakanin gwamnati da ‘yan ƙasa, da kuma nazarin rabin wa’adin mulkin Tinubu. Taron, wanda Gidauniyar Sa Ahmadu…

Read More
  • 1
  • …
  • 22
  • 23
  • 24
  • 25
  • 26
  • …
  • 47

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.