Tinubu ya naɗa Yakubu da ministoci shida a kwamitin warware bashin Naira tiriliyan 1.5 da ‘yan kwangila ke bin Gwamnatin Tarayya
Ashafa Murnai Barkiya A ranar Laraba, Shugaba Bola Tinubu ya bayyana rashin jin daɗi game da tarin bashin da gwamnatin tarayya ke bin ‘yan kwangila, tare da kafa wani babban kwamiti wanda ya ɗora wa gagarimin aikin magance matsalolin da ke hana biyan su da kuma samar da kuɗin biyan bashin. Da yake yi wa…
