Skip to content
December 25, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
December 2025
M T W T F S S
1234567
891011121314
15161718192021
22232425262728
293031  
« Nov    
  • Home
  • Abuja
  • Page 34

Tag: Abuja

  • Labarai

Jirgin Farko Daga Minna Zuwa Abuja Ya Nuna Haɗin Gwiwar Gwamnatin Tarayya Da Jihohi – Minista

Editor8 months ago06 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce nasarar tashin jirgin kasuwanci na farko daga Filin Jirgin Sama na Bola Ahmed Tinubu da ke Minna alama ce ta haɗin gwiwa mai ƙarfi tsakanin Gwamnatin Tarayya da gwamnatocin jihohi wajen bunƙasa cigaban ƙasa. Yayin da jirgin ya sauka a Filin Jirgin Sama…

Read More
  • Labarai

Ministan Labarai Zai Horas da Ƴan Jaridun Soshiyal Midiya Kan Hanyoyin Watsa Labarai na Zamani

Editor8 months ago02 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Jama’a, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa ma’aikatarsa za ta fara horar da ‘yan jaridun soshiyal midiya kan sabbin hanyoyin yaɗa labarai da kuma amfani da fasahar zamani. Ministan ya bayyana haka ne a saƙon godiya da ya aika wa mahalarta taron farko da aka yi da ‘yan…

Read More
  • Labarai

Minista Ya Sake Jaddada Ƙudirin Sabunta Kayan Aikin Watsa Labarai Na Gwamnati

Editor8 months ago05 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya sake jaddada aniyar Gwamnatin Tarayya ta sabuntawa da kuma inganta dukkanin kayan aikin watsa labarai na gwamnati, a wani ɓangare na ƙoƙarin ta na gyara fagen yaɗa labarai a Nijeriya. Mai taimaka wa ministan kan harkokin yaɗa labarai, Rabi’u Ibrahim, ya faɗa a cikin…

Read More
  • Labarai

Ministan Yaɗa Labarai Ya Gargaɗi Jami’an Gwamnati Kan Rashin Ilimin Kafofin Watsa Labarai

Editor8 months ago07 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya yi gargaɗin cewa jami’an gwamnati da ba su da ilimi kan kafofin watsa labarai suna cikin haɗarin faɗawa tarkon yarda da labaran ƙarya. Mataimaki na musamman ga Ministan kan yaɗa labarai, Rabiu Ibrahim, ya faɗa a takardar sanarwa ga manema labarai cewa Idris ya…

Read More
  • Labarai

Ministan Yaɗa Labarai ya nuna wa masu zuba jari na Faransa irin sauye-sauyen tattalin arzikin Nijeriya

Editor9 months ago9 months ago08 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya jawo hankalin masu zuba jari daga ƙasar Faransa, inda ya jaddada masu irin sauye-sauyen tattalin arziki masu ƙayatarwa, damar kasuwanci mai faɗi da yanayin da ya dace da masu zuba jari yanzu a Nijeriya, a wani yunƙuri na Gwamnatin Tarayya na ƙara janyo jarin…

Read More
  • Labarai

Idris Ya Musanta Rahoton Wai Ya Ce A Yi Watsi Da Damuwar Gwamna Zulum Kan Tsaro

Editor9 months ago03 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ƙaryata wani rahoto da ke cewa wai ya ce a yi watsi da damuwar da Gwamnan Jihar Borno, Babagana Zulum, ya yi kan batun tsaro. A wata sanarwa da ya wallafa a shafin sa na X, Idris ya ce labarin ba gaskiya ba ne…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya ta fara sabunta kayan aikin gidajen watsa labarai, cewar Minista

Editor9 months ago05 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa Gwamnatin Tarayya ta fara zuba jari wajen samar da sababbin fasahohi da na’urorin zamani domin ƙarfafa ayyukan kafafen yaɗa labarai na gwamnati. Ya bayyana hakan ne a birnin Las Vegas da ke Jihar Nevada ta ƙasar Amurka yayin wata tattaunawa da manyan…

Read More
  • Labarai

Hotuna: Mazauna Abuja Sun Kai Wa Tinubu Ziyarar Gaisuwar Sallah

Editor9 months ago01 mins

A yau Lahadi ne wakilan al’umma mazaunan gundumar Babban Birnin Tarayya (FCT) suka kai wa Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ziyara domin gaisuwar Sallah a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja. Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana a cikin wata sanarwa cewa Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike,…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya ta jaddada ƙudirin kare ‘yancin faɗin albarkacin baki da ‘yancin ‘yan jarida

Editor9 months ago05 mins

Gwamnatin Tarayya ta sake jaddada ƙudirin ta na kare ‘yancin faɗin albarkacin baki, ƙarfafa adawa mai amfani, da samar da yanayi mai kyau ga ‘yan jarida a Nijeriya. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, shi ne ya bayyana hakan a ranar Alhamis yayin da ake ci gaba da Zauren Bayani na…

Read More
  • Almizan English

Transform Your Ramadan with the book: 30 Days of Spiritual Reflection: A Journey Through Ramadan

Editor9 months ago05 mins

30 Days of Spiritual Reflection: A Journey Through Ramadan is not just a book—it’s a roadmap to a transformative Ramadan experience. Authored by Ibrahim Musa and translated from the revered work Mafatih al-Jinan by Shaikh Abbas Qumi, this book is a treasure trove of spiritual guidance for anyone seeking to make the most of the…

Read More
  • 1
  • …
  • 32
  • 33
  • 34
  • 35
  • 36
  • …
  • 47

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.