Bikin cika shekaru 64 da samun ‘yancin kai: Sauye-sauyen Tinubu na da nufin mayar da Nijeriya mai ƙarfin tattalin arziƙi – Minista

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa, Shugaban Ƙasa Tinubu na aiwatar da wasu tsare-tsare da sauye-sauye da aka tsara domin magance kura-kuran da aka yi a baya da kuma sanya Nijeriya ta zama wata babbar ƙasa mai ƙarfin tattalin arziƙi nan gaba kaɗan. Idris ya bayyana haka ne…

Read More