Skip to content
December 24, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
December 2025
M T W T F S S
1234567
891011121314
15161718192021
22232425262728
293031  
« Nov    
  • Home
  • Abuja
  • Page 41

Tag: Abuja

  • Labarai

Gwamnatin Tinubu tana ƙoƙarin gyara kurakuran baya, ba jawo wahala ba – Ministan Yaɗa Labarai

Editor1 year ago06 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce babban abin da gwamnatin Tinubu ta fi mayar da hankali a kai ba shi ne ta ɗora wa ‘yan Nijeriya wahala ba, sai dai ta gyara munanan tsare-tsare da matakan da ba su dace ba waɗanda a tarihi suka kawo cikas ga cigaban…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tinubu tana ƙoƙarin gyara kurakuran baya, ba jawo wahala ba – Ministan Yaɗa Labarai

Editor1 year ago1 year ago06 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce babban abin da gwamnatin Tinubu ta fi mayar da hankali a kai ba shi ne ta ɗora wa ‘yan Nijeriya wahala ba, sai dai ta gyara munanan tsare-tsare da matakan da ba su dace ba waɗanda a tarihi suka kawo cikas ga cigaban…

Read More
  • Labarai

Mun yi gargaɗin cewa zanga-zanga za ta iya zama tarzoma – Idris

Editor1 year ago012 mins

*Hirar Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, da gidan talabijin na Aljazeerah a ranar Asabar, 3 ga Agusta, 2024 TAMBAYA TA 1:Mun gode da kasancewar ka tare da mu a yau a cikin shirin Inside Story. Minista Idris, ƙungiyar Amnesty International ta ce jami’an tsaro sun kashe masu zanga-zangar lumana 13…

Read More
  • Labarai

Kiran Minista Idris ga ’yan Nijeriya: Ku guje wa zanga-zanga, ku yi amfani da damarmakin da gwamnatin Tinubu ta samar

Editor1 year ago010 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya buƙaci ‘yan Nijeriya da su yi amfani da damarmakin da gwamnatin Shugaba Tinubu ta samar masu maimakon gudanar da zanga-zanga. Ministan ya bayar da shawarar ne a taron manema labarai na duniya da ya gudanar a Abuja ranar Laraba. Ya yi nuni da cewa…

Read More
  • Labarai

Wasu ɓata-gari na iya amfani da zanga-zanga domin tada zaune tsaye – Idris

Editor1 year ago1 year ago09 mins

Hoto: Idris (a tsakiya) tare da shugabannin kungiyar Kiristoci ta Charismatic Bishops a lokacin ziyarar Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa Gwamnatin Tarayya tana sane da cewa wasu mutane na son su yi amfani da zanga-zangar da ake shirin yi wajen tayar da tarzoma kan ‘yan Nijeriyar da…

Read More
  • Labarai

Wasu ɓata-gari na iya amfani da zanga-zanga domin tada zaune tsaye – Idris

Editor1 year ago1 year ago08 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa Gwamnatin Tarayya tana sane da cewa wasu mutane na son su yi amfani da zanga-zangar da ake shirin yi wajen tayar da tarzoma kan ‘yan Nijeriyar da ba su ji ba ba su gani ba. Ya ce duk da yake gwamnatin Shugaba…

Read More
  • Labarai

Batun zanga-zanga: Minista na so jama’a su ƙara haƙuri domin Tinubu yana ƙoƙarin rage matsi

Editor1 year ago06 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya yi kira ga ‘yan Nijeriya, musamman matasa masu shirin zanga-zanga, da su yi haƙuri. A halin yanzu wasu ‘yan Nijeriya na ta yin shelar cewa za su yi zanga-zangar lumana a ƙarshen wannan watan domin bayyana ɓacin ran su kan matsin tattalin arziki da…

Read More
  • Labarai

Abokina da ya gargaɗe ni kan saka jari a Najeriya, yanzu yana min dariya in ji Dangote

Editor1 year ago02 mins

Hamshaƙin mai kuɗin nan, Alh. Aliko Dangote ya bara, yana mai cewa: “Shekaru huɗu da suka wuce, wani abokina mai kuɗi ya fara kwashe kuɗinsa yana mayarwa a ƙasashen waje. A lokacin na yi adawa da wannan mataki nasa, na kuma roƙe shi da ya sake tunanin matakin da ya ɗauka domin maslahar ƙasarsa da…

Read More
  • Labarai

Nijeriya da UAE sun cimma yarjejeniya kan maido da ba ‘yan Nijeriya biza

Editor1 year ago01 mins

Gwamnatin Nijeriya da ta Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa (UAE) sun yi nasarar cimma yarjejeniyar barin masu riƙe da fasfo na Nijeriya su koma yin tafiye-tafiye zuwa ƙasar ta UAE. Wannan cigaban ya biyo bayan tattaunawa mai yawa kuma mai amfani tsakanin ƙasashen biyu. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, shi ne ya…

Read More
  • Labarai

Ministan Yaɗa Labarai ya karɓi baƙuncin ‘yan jaridar da aka sace

Editor1 year ago04 mins

Hoto: Idris (na 3 daga hagu) da Ribadu (na 3 daga dama) tare da iyalan da aka sace Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya yi maraba da sakin wasu ‘yan jarida biyu da aka sace daga gidajen su da ke bayan garin Kaduna a ƙarshen makon jiya. Da yake jawabi…

Read More
  • 1
  • …
  • 39
  • 40
  • 41
  • 42
  • 43
  • …
  • 47

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.