Ƙungiyar ƙwadago ta janye yajin aiki a Najeriya

Hoto: Shugaba Tinubu tare da shugabannin kungiyoyin ma’aikata Manyan ƙungiyoyin ƙwadago biyu a Najeriya, wato Nigeria Labour Congress da kuma Trade Union Congress sun sanar da dakatar da yajin aikin da suka fara yi a ranar Litinin. Ƙungiyoyin biyu sun sanar da wannan mataki ne bayan kammala tattaunawar shugabannin ƙungiyoyin biyu yau Talata, a Abuja….

Read More

Buƙatar Ƙungiyar Ƙwadago ta mafi ƙarancin albashi N494,000 ya kai naira tiriliyan 9.5 duk shekara, amma ba zai ɗore ba – Idris

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Mohammed Idris, ya ce mafi ƙarancin albashi na ƙasa N494,000 da Ƙungiyar Ƙwadago (NLC) ke nema, wanda ya kai jimillar naira tiriliyan 9.5 a duk shekara, na iya gurgunta tattalin arzikin ƙasa da kuma kawo cikas ga jin daɗin ‘yan Nijeriya sama da miliyan 200. Idris ya bayyana…

Read More