Skip to content
December 4, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
December 2025
M T W T F S S
1234567
891011121314
15161718192021
22232425262728
293031  
« Nov    
  • Home
  • Amurka

Tag: Amurka

  • Labarai

Rundunar sojojin Yemen ta sake harbo jirgin yakin Amurka mara matuki na US MQ-9

Editor8 months ago04 mins

Rundunar sojin kasar Yemen ta bayyana cewa ta sake harbo jirgin yaki mara matuki na US MQ-9, kwanaki uku bayan harbo na farko a makon da ya gabata, a matsayin wani bangare na goyon bayan raunana Falasdinawa da kuma hare-haren da Amurka ke jagoranta kan sojojin kasar ta Larabawa, kamar yadda Press TV ta ruwaito….

Read More
  • Labarai

Sojojin Yemen sun kai hari kan jirgin ruwan yakin Amurka na USS Harry S. Truman

Editor8 months ago05 mins

Sojojin Yemen sun bayyana cewa sun kaddamar da wani sabon hari kan Amurka, harin a kan jirgin ruwan yakin Amurka ne da ke kwasar jiragen sama na yaki da ke tekun “Red Sea” a karo na uku a cikin awanni 24. Kamar yadda kafar watsa labaru ta Press TV ta ruwaito, a cikin wani jawabi…

Read More
  • Labarai

Yawan mutanen da suka rasu ya karu zuwa 14 a ambaliyar ruwan Amurka

Editor10 months ago02 mins

Akalla mutane 14, ciki har da yaro, suka rasu yayin da ake fuskantar ambaliyar ruwa mai tsanani sakamakon ruwan sama mai karfi a wasu bangarorin kasar Amurka. Kamar yadda Nigerian Tribune ta ruwaito, an tabbatar da rasuwar mutane 12 a jihar yamma-maso-gabas ta Kentucky, yayin da wasu biyu kuma aka tabbatar da rasuwar su a…

Read More
  • Labarai

Kasar Sin ta yi gargadi ga kasashen Amurka da Indiya

Editor10 months ago04 mins

Kasar Sin ta gargadi Amurka da Indiya da su gujewa amfani da kasar Sin wajen yin fito-na-fito ta hadaka biyo bayan sanarwar Amurka na kara yawan sayar da makamai ga Indiya. Kamar yadda Press TV ta ruwaito, mai magana da yawun ma’aikatar harkokin kasashen wajen Sin, Guo Jiakun ya yi gargadi ga Washington da ta…

Read More

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.