Skip to content
Thu, Sep 18, 2025
  • About Us
  • Contact Us
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Home
  • Labarai
    • Rahoto
  • Siyasa
  • Almizan Radio
  • Almizan Epaper
  • Almizan English
  • Al’adu
  • Ilimi
  • Kimiyya
  • Rahoton Musamman
  • Tattalin Arziki
  • Tsaro

Tag: Idris Mohammed

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai
Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

EditorSeptember 13, 2025

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana Etsu Nupe, Mai Martaba Alhaji Yahaya Abubakar, a…

Gwamnatin tarayya ta yi alhinin rasuwar mutanen da hatsarin kwale-kwale ya rutsa da su a Ƙaramar hukumar Borgu ta jihar Neja
Labarai

Gwamnatin tarayya ta yi alhinin rasuwar mutanen da hatsarin kwale-kwale ya rutsa da su a Ƙaramar hukumar Borgu ta jihar Neja

EditorSeptember 5, 2025

Gwamnatin tarayya ta yi alhinin rasuwar mutanen da hatsarin kwale-kwale ya rutsa da su a karamar hukumar Borgu ta jihar…

Gwamnatin Tarayya Ta Sha Alwashin Kama Waɗanda Suka Kashe Masallata A Malumfashi
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Sha Alwashin Kama Waɗanda Suka Kashe Masallata A Malumfashi

EditorAugust 22, 2025

Gwamnatin Tarayya ta sha alwashin cafke da kuma hukunta masu hannu a kisan da aka yi wa wasu masallata a…

Ministan Yaɗa Labarai Ya Taya Janar Babangida Murnar Cika Shekaru 84
Labarai

Ministan Yaɗa Labarai Ya Taya Janar Babangida Murnar Cika Shekaru 84

EditorAugust 18, 2025

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya taya tsohon Shugaban Soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, GCFR,…

Babban Titin ‘Trans-Sahara’ Zai Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Da Ƙarin Damar Tattalin Arziki – Minista Idris
Labarai

Babban Titin ‘Trans-Sahara’ Zai Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Da Ƙarin Damar Tattalin Arziki – Minista Idris

EditorAugust 16, 2025

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce an tsara babban titin ‘Trans-Sahara’ ne domin ƙarfafa…

Cire Tallafin Mai Ya Taimaka Mana Wajen Aiwatar da Ayyuka, Inji Gwamna
Labarai

Cire Tallafin Mai Ya Taimaka Mana Wajen Aiwatar da Ayyuka, Inji Gwamna

EditorAugust 14, 2025

Gwamnan Jihar Inugu, Mista Peter Mbah, ya ce gwamnatin jihar sa ta samu damar aiwatar da manyan ayyukan raya ƙasa…

Gwamnatin Tarayya da Ofishin Jakadancin Amurka Sun Haɗa Gwiwa Don Wayar Da Kan ‘Yan Nijeriya Kan Sababbin Ƙa’idojin Samun Biza
Labarai

Gwamnatin Tarayya da Ofishin Jakadancin Amurka Sun Haɗa Gwiwa Don Wayar Da Kan ‘Yan Nijeriya Kan Sababbin Ƙa’idojin Samun Biza

EditorAugust 8, 2025

Gwamnatin Tarayya ta haɗa gwiwa da Ofishin Jakadancin Amurka a Nijeriya domin wayar da kan ‘yan Nijeriya kan sababbin ƙa’idojin…

Ministan Yaɗa Labarai ya buƙaci a kwantar da hankali kan dakatar da gidan rediyon Badeggi FM
Labarai

Ministan Yaɗa Labarai ya buƙaci a kwantar da hankali kan dakatar da gidan rediyon Badeggi FM

EditorAugust 2, 2025

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya buƙaci jama’a da su kwantar da hankalin su bayan…

WAFU 2025: Gwamnatin Tarayya Ta Yabi Super Falcons a Matsayin Zakarun Afrika
Labarai

WAFU 2025: Gwamnatin Tarayya Ta Yabi Super Falcons a Matsayin Zakarun Afrika

EditorJuly 28, 2025

Gwamnatin Tarayya a yau ta yi kyakkyawar tarba ga ‘yan ƙwallon mata, wato Super Falcons, bayan dawowar su daga Rabat,…

Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Jimamin Rasuwar Babban Ɗan Jarida Leon Usigbe
Labarai

Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Jimamin Rasuwar Babban Ɗan Jarida Leon Usigbe

EditorJuly 28, 2025

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana alhinin sa kan rasuwar fitaccen ɗan jaridar nan,…

Posts navigation

Older posts
  • Popular Post
  • Labarai
Al'adu, Labarai, Labarai, Rahoto

Ministan Yaɗa Labarai na so ‘yan sanda su rungumi Yarjejeniyar Ɗa’a ta Ƙasa

EditorNovember 19, 2024

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya buƙaci Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya (NPF) da ta rungumi Yarjejeniyar Ɗa'a ta Ƙasa. Ya bayyana cewa rungumar ƙa’idojin Yarjejeniyar zai inganta kallo da fahimtar da jama'a suke yi wa rundunar. Sanarwar da Mataimaki na…

Labarai, Labarai, Rahoto, Siyasa, Tattalin Arziki

Taron Editoci: Tinubu ya ce tattalin arzikin Nijeriya yana farfaɗowa sannu a hankali

EditorNovember 9, 2024

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya bayyana cewa sannu a hankali tattalin arzikin Nijeriya na farfaɗowa, yana mai alaƙanta cigaban da aka samu da sauye-sauyen da gwamnatin sa ke aiwatarwa a sassa daban-daban. Shugaban ya bayyana haka ne a garin Yenagoa na Jihar Bayelsa a ranar…

Al'adu, Ilimi, Labarai, Labarai, Rahoto

An Yi Bikin Kaddamar Da Makarantar Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science A Kano

Haruna YakunuMarch 9, 2024

An yi bikin kaddamar da Cibiyar kimiyyar Musulunci wacce aka fi sani da Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science dake garin Kano. Bikin kaddamarwar ya gudana ne a ranar Asabar 9 ga watan Maris 2024, a harabar makarantar dake karamar hukumar Nasarawa ta jihar Kano.…

Rahoto

Yadda za ka kare kan ka daga cutukan da yanayin sanyi ke haifarwa

EditorDecember 22, 2023

Yayin da lokacin sanyi ke kunno kai a sassan kasashen Afrika ta Yamma, masana harkokin lafiya sun fara gargaɗi kan irin tsananin yanayinsa wanda ake alakantawa da sauyin yanayi. Akan samu ɓullar waɗansu cutuka da kan addabi mutane a irin wannan yanayi da kan zo…

Labarai

Hukumar Kwastan ta Najeriya ta dakatar da aiwatar da harajin kashi 4% na kayan da ake shigo da su bisa umarnin Ma’aikatar Kudi

EditorSeptember 17, 2025

Hukumar Kwastan ta Najeriya (NCS) ta bayyana cewa ta karɓi umarnin Ma’aikatar Kudi na dakatar da aiwatar da harajin kashi 4% na Farashin kaya kafin ɗauko su daga ƙasar da aka samo su wato Free-on-Board (FOB) da aka ɗora kan kayayyakin da ake shigo da…

Labarai

Farashin kayan masarufi na ci gaba da sauka a Najeriya – Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS)

EditorSeptember 17, 2025

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin kaya a Najeriya ya sauka zuwa kashi 20.12 cikin ɗari a watan Agusta 2025. A cikin rahoton da hukumar ta fitar kan Consumer Price Index (CPI) da hauhawar farashin kaya na watan Agusta, ta bayyana cewa…

Labarai

Gwamnatin Tarayya ta dakatar da kudin harajin kwastam na kashi 4% kan Kayan da ake shigo da su Najeriya

EditorSeptember 17, 2025

Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta dakatar da aiwatar da kudin harajin kashi 4% na Farashin kaya kafin ɗauko su daga ƙasar da aka samo su ( Free on Board [FOB]) da Hukumar Kwastam ta sanya a kan kayayyakin da ake shigo da su ƙasar.…

Labarai

Za A Fassara Kasafin Kuɗaɗe Zuwa Hausa Da Wasu Harsunan Najeriya -Yakubu

EditorSeptember 14, 2025

Ashafa Murnai Barkiya Babban Darakta na Ofishin Kasafin Kuɗaɗen Tarayya, Tanimu Yakubu, ya bayyana cewa ana kan shirye-shiryen fassara bayanan kasafin kuɗaɗe na 2025 zuwa harsunan cikin gida. Yakubu ya bayyana haka a da yake bayani kan kasafin kuɗaɗe, wurin taron masu ruwa da tsaki…

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
Trending Posts
1
Labarai

Farashin kayan masarufi na ci gaba da sauka a Najeriya – Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS)

EditorSeptember 17, 2025

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin kaya a Najeriya ya sauka zuwa kashi 20.12 cikin ɗari a watan Agusta 2025. A cikin rahoton da hukumar ta fitar kan Consumer Price Index (CPI)…

2
Labarai

Gwamnatin Tarayya ta dakatar da kudin harajin kwastam na kashi 4% kan Kayan da ake shigo da su Najeriya

EditorSeptember 17, 2025

Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta dakatar da aiwatar da kudin harajin kashi 4% na Farashin kaya kafin ɗauko su daga ƙasar da aka samo su ( Free on Board [FOB]) da Hukumar Kwastam ta…

3
Labarai

Za A Fassara Kasafin Kuɗaɗe Zuwa Hausa Da Wasu Harsunan Najeriya -Yakubu

EditorSeptember 14, 2025

Ashafa Murnai Barkiya Babban Darakta na Ofishin Kasafin Kuɗaɗen Tarayya, Tanimu Yakubu, ya bayyana cewa ana kan shirye-shiryen fassara bayanan kasafin kuɗaɗe na 2025 zuwa harsunan cikin gida. Yakubu ya bayyana haka a da yake…

4
Labarai

Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Aiki Da Kasafin 2025 Cikin Satumba -Yakubu

EditorSeptember 14, 2025

Ashafa Murnai Barkiya Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa za a fara aiki da kasafin 2025 a cikin watan Satumba. Babban Darakta na Ofishin Kasafin Kuɗaɗe na Tarayya, Tanimu Yakubu ne ya tabbatar da haka, yana…

ALMIZAN NEWSPAPER
A Hausa Newspaper for the Hausa-speaking people in Nigeria and the diaspora. An organ of the Islamic Movement in Nigeria.
Social Trends
Almizan English

Family alleges negligence in woman’s death after child birth at AKTH

EditorJune 24, 2025
Almizan English

Transform Your Ramadan with the book: 30 Days of Spiritual Reflection: A Journey Through Ramadan

EditorMarch 16, 2025
Almizan English

A Tale of Two Contrasting Books: Babangida: A Journey in Service and Master Your Life @30

EditorMarch 9, 2025
  • Shugaba Tinubu ya kawo ƙarshen dokar ta-baci a Jihar Rivers
  • Gwamnatin Tarayya ta fara aikin samar da wutar lantarki daga hasken rana a Asibitin Koyarwa na Aminu Kano
  • Hukumar Kwastan ta Najeriya ta dakatar da aiwatar da harajin kashi 4% na kayan da ake shigo da su bisa umarnin Ma’aikatar Kudi
  • Farashin kayan masarufi na ci gaba da sauka a Najeriya – Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS)
  • Gwamnatin Tarayya ta dakatar da kudin harajin kwastam na kashi 4% kan Kayan da ake shigo da su Najeriya
Copyright © 2025 ALMIZAN -Since 1991 | Fair News by Ascendoor | Powered by WordPress.