Tinubu yana kafa ginshiƙin cigaba mai ɗorewa tare da inganta rayuwar jama’a, inji Ministan Yaɗa Labarai

Daga hagu: Jagoran ƙungiyar ‘Grassroot Advocacy for Tinubu 2027’ (GAT) na Ƙasa, Farfesa Ochugudu Achoda Ipuele, yana miƙa takardar naɗin Uban Ƙungiya ga Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, a lokacin ziyarar a ranar Alhamis a Abuja. Hoto daga: Khalid Ahmed Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris,…

Read More

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai ya karɓi baƙuncin Shugaban Hukumar Ƙidayar Jama’a ta Ƙasa (NPC)

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Mohammed Idris, ya karɓi baƙuncin Shugaban Hukumar Ƙidayar Jama’a ta Ƙasa (NPC), Dokta Aminu Yusuf, tare da Darakta Janar na Hukumar, Dokta Osifo Tellson Ojogun, a ofishinsa, a jiya Laraba. Ministan ya ba su tabbacin cikakken goyon baya domin tabbatar da nasara, yayin da suke ƙoƙarin sake farfaɗo…

Read More