Kowanne bangare na ƙasar nan zai amfana da yarjejeniyar kiwon lafiya da aka kulla tsakanin Najeriya da gwamnatin Amurka Cewar Ministan yaɗa labarai

Kowanne bangare na ƙasar nan zai amfana da yarjejeniyar kiwon lafiya da aka kulla tsakanin Najeriya da gwamnatin Amurka.A cikin yarjejeniyar ta dala biliyan 5.18 da aka rattaɓawa hannu tsakanin ƙasashen biyu babu inda ke ɗauke da bayanin cewa mabiya addinin wani ɓamgare ne kaɗai zasu amfana da wannan tsarin karfafa kiyon lafiya. Ministan Yaɗa…

Read More

Tinubu na Kafa Ginshiƙai Masu Ƙarfi don Tsaro, Ci Gaba da Sabunta Ƙasa – Ministan Yaɗa Labarai

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na ɗaukar matakai a tsanake kuma masu muhimmanci domin daidaita tattalin arzikin Nijeriya, ƙarfafa tsaron ƙasa, da kuma shimfiɗa tubalin wadata mai ɗorewa na dogon lokaci. Ministan ya faɗi hakan ne a daren Juma’a yayin wata liyafar…

Read More

Gwamnatin Tarayya ta yi sabon tsarin faɗakar da jama’a kan sauye-sauye yayin da Ma’aikatun Yaɗa Labarai da Lafiya ke ƙarfafa haɗin gwiwar dabaru

Gwamnatin Tarayya ta bada sanarwar sabon tsari na sadarwa da jama’a, inda ta koma daga dogaro da tarukan manema labarai na lokaci-lokaci zuwa mu’amala kai-tsaye, tsari-tsari, da ma’aikatun da ke aiwatar da ayyuka, domin tabbatar da cewa ’yan Nijeriya sun fahimci sauye-sauyen da ake yi da amfanin su sosai. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da…

Read More

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai Mohammed Idris, ya halarci bikin gabatar da littafi da tsohon Ministan Yaɗa Labarai da Al’adu, Alhaji Lai Mohammed, ya rubuta

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai Mohammed Idris, ya halarci bikin gabatar da littafi da tsohon Ministan Yaɗa Labarai da Al’adu, Alhaji Lai Mohammed, ya rubuta, mai taken “Kanun Labarai da Taƙaittun Labarai: Muhiman Lokutan Kafofin Yaɗa Labarai da Aka Fayyace Gwamnati” (“Headlines & Soundbites: Media Moments That Defined an Administration”). Littafin yana bayyana…

Read More