Skip to content
Tue, Jun 24, 2025
  • About Us
  • Contact Us
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Home
  • Labarai
    • Rahoto
  • Siyasa
  • Almizan Radio
  • Almizan Epaper
  • Almizan English
  • Al’adu
  • Ilimi
  • Kimiyya
  • Rahoton Musamman
  • Tattalin Arziki
  • Tsaro

Tag: Idris Mohammed

Wasu ɓata-gari na iya amfani da zanga-zanga domin tada zaune tsaye – Idris
Labarai

Wasu ɓata-gari na iya amfani da zanga-zanga domin tada zaune tsaye – Idris

EditorJuly 24, 2024July 24, 2024

Hoto: Idris (a tsakiya) tare da shugabannin kungiyar Kiristoci ta Charismatic Bishops a lokacin ziyarar Ministan Yaɗa Labarai da Wayar…

Wasu ɓata-gari na iya amfani da zanga-zanga domin tada zaune tsaye – Idris
Labarai

Wasu ɓata-gari na iya amfani da zanga-zanga domin tada zaune tsaye – Idris

EditorJuly 24, 2024July 30, 2024

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa Gwamnatin Tarayya tana sane da cewa wasu…

Batun zanga-zanga: Minista na so jama’a su ƙara haƙuri domin Tinubu yana ƙoƙarin rage matsi
Labarai

Batun zanga-zanga: Minista na so jama’a su ƙara haƙuri domin Tinubu yana ƙoƙarin rage matsi

EditorJuly 22, 2024

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya yi kira ga ‘yan Nijeriya, musamman matasa masu shirin…

Nijeriya da UAE sun cimma yarjejeniya kan maido da ba ‘yan Nijeriya biza
Labarai

Nijeriya da UAE sun cimma yarjejeniya kan maido da ba ‘yan Nijeriya biza

EditorJuly 15, 2024

Gwamnatin Nijeriya da ta Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa (UAE) sun yi nasarar cimma yarjejeniyar barin masu riƙe da fasfo na Nijeriya…

Ministan Yaɗa Labarai ya karɓi baƙuncin ‘yan jaridar da aka sace
Labarai

Ministan Yaɗa Labarai ya karɓi baƙuncin ‘yan jaridar da aka sace

EditorJuly 15, 2024

Hoto: Idris (na 3 daga hagu) da Ribadu (na 3 daga dama) tare da iyalan da aka sace Ministan Yaɗa…

Ba yau Daily Trust ta fara buga ‘labaran ƙarya’ ba, inji Minista
Labarai

Ba yau Daily Trust ta fara buga ‘labaran ƙarya’ ba, inji Minista

EditorJuly 6, 2024

Hoto: Alhaji Mohammed Idris a lokacin taron a ranar Asabar Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris,…

Ministan Yaɗa Labarai ya jajanta wa Mataimakin Gwamnan Neja kan rasuwar matar sa
Labarai

Ministan Yaɗa Labarai ya jajanta wa Mataimakin Gwamnan Neja kan rasuwar matar sa

EditorJuly 5, 2024

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya miƙa saƙon ta’aziyyar sa ga Mataimakin Gwamnan Jihar Neja,…

Gwamnatin Tinubu ba za ta goyi bayan dokokin auren jinsi ko tarayyar masu luwaɗi da maɗigo ba – Minista
Labarai

Gwamnatin Tinubu ba za ta goyi bayan dokokin auren jinsi ko tarayyar masu luwaɗi da maɗigo ba – Minista

EditorJuly 4, 2024

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ba za ta…

Tinubu ya umarce ni in riƙa faɗin gaskiya – Idris
Labarai

Tinubu ya umarce ni in riƙa faɗin gaskiya – Idris

EditorJune 29, 2024

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya umarce shi ne…

Minista ya buɗe taron horas da ‘yan jarida kan yaƙi da aƙidun ta’addanci
Labarai

Minista ya buɗe taron horas da ‘yan jarida kan yaƙi da aƙidun ta’addanci

EditorJune 25, 2024

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ƙaddamar da taron horas da ‘yan jarida na kwana…

Posts navigation

Older posts
Newer posts
  • Popular Post
  • Labarai
Al'adu, Labarai, Labarai, Rahoto

Ministan Yaɗa Labarai na so ‘yan sanda su rungumi Yarjejeniyar Ɗa’a ta Ƙasa

EditorNovember 19, 2024

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya buƙaci Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya (NPF) da ta rungumi Yarjejeniyar Ɗa'a ta Ƙasa. Ya bayyana cewa rungumar ƙa’idojin Yarjejeniyar zai inganta kallo da fahimtar da jama'a suke yi wa rundunar. Sanarwar da Mataimaki na…

Labarai, Labarai, Rahoto, Siyasa, Tattalin Arziki

Taron Editoci: Tinubu ya ce tattalin arzikin Nijeriya yana farfaɗowa sannu a hankali

EditorNovember 9, 2024

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya bayyana cewa sannu a hankali tattalin arzikin Nijeriya na farfaɗowa, yana mai alaƙanta cigaban da aka samu da sauye-sauyen da gwamnatin sa ke aiwatarwa a sassa daban-daban. Shugaban ya bayyana haka ne a garin Yenagoa na Jihar Bayelsa a ranar…

Al'adu, Ilimi, Labarai, Labarai, Rahoto

An Yi Bikin Kaddamar Da Makarantar Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science A Kano

Haruna YakunuMarch 9, 2024

An yi bikin kaddamar da Cibiyar kimiyyar Musulunci wacce aka fi sani da Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science dake garin Kano. Bikin kaddamarwar ya gudana ne a ranar Asabar 9 ga watan Maris 2024, a harabar makarantar dake karamar hukumar Nasarawa ta jihar Kano.…

Rahoto

Yadda za ka kare kan ka daga cutukan da yanayin sanyi ke haifarwa

EditorDecember 22, 2023

Yayin da lokacin sanyi ke kunno kai a sassan kasashen Afrika ta Yamma, masana harkokin lafiya sun fara gargaɗi kan irin tsananin yanayinsa wanda ake alakantawa da sauyin yanayi. Akan samu ɓullar waɗansu cutuka da kan addabi mutane a irin wannan yanayi da kan zo…

Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Bada Tabbaci Akwai Tsaro A Abuja Duk da Gargaɗin Da Ofishin Jakadancin Amurka Ya Ba Matafiya

EditorJune 23, 2025

Gwamnatin Tarayya ta bada tabbacin cewa Babban Birnin Tarayya Abuja yana da tsaro ga mazauna cikin sa da baƙi da kuma jakadun ƙasashen waje. Wannan tabbacin na zuwa ne bayan da Ofishin Jakadancin Amurka da ke Nijeriya ya fitar da wata sabuwar sanarwa kan tsaro,…

Labarai

Tinubu: Gwamnati Za Ta Kara Kaimi Wajen Kawar da ’Yan Ta’adda da tabbatar da Tsaron Ma’aikata

EditorJune 22, 2025

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana damuwa da alhini bisa harin kunar bakin wake da aka kai a Konduga, Jihar Borno. Shugaba Tinubu ya bayyana harin a matsayin zalunci na rashin imani, yana mai cewa hakan ba zai hana gwamnati da hukumomin tsaro ci…

Labarai

Kisan Filato: Ba zamu Lamunci Zubar Da Jinin Mutane Ba Gaira Ba Dalili —Shugaba Tinubu

EditorJune 22, 2025

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi tir da Allah-wadai da kisan gilla da aka yi wa ayarin masu zuwa biki mutum 12 a jihar Filato, yana mai bayyana lamarin a matsayin abin ƙyama da rashin imani. A cewar sanarwar da mai ba Shugaban ƙasa…

Labarai

Kiran Gwamnatin Tarayya Ga ‘Yan Jarida: Ku Zama Jigo Wajen Gina Dimokiraɗiyyar Nijeriya

EditorJune 22, 2025

Gwamnatin Tarayya ta buƙaci kafafen yaɗa labarai da su riƙa yaɗa labaran da ke nuna nasarorin da Nijeriya ta samu a tsarin mulkin dimokiraɗiyya. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, shi ne ya bayyana hakan a ranar Asabar yayin bikin cikar…

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
Trending Posts
1
Labarai

Tinubu: Gwamnati Za Ta Kara Kaimi Wajen Kawar da ’Yan Ta’adda da tabbatar da Tsaron Ma’aikata

EditorJune 22, 2025

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana damuwa da alhini bisa harin kunar bakin wake da aka kai a Konduga, Jihar Borno. Shugaba Tinubu ya bayyana harin a matsayin zalunci na rashin imani, yana mai…

2
Labarai

Kisan Filato: Ba zamu Lamunci Zubar Da Jinin Mutane Ba Gaira Ba Dalili —Shugaba Tinubu

EditorJune 22, 2025

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi tir da Allah-wadai da kisan gilla da aka yi wa ayarin masu zuwa biki mutum 12 a jihar Filato, yana mai bayyana lamarin a matsayin abin ƙyama da…

3
Labarai

Kiran Gwamnatin Tarayya Ga ‘Yan Jarida: Ku Zama Jigo Wajen Gina Dimokiraɗiyyar Nijeriya

EditorJune 22, 2025

Gwamnatin Tarayya ta buƙaci kafafen yaɗa labarai da su riƙa yaɗa labaran da ke nuna nasarorin da Nijeriya ta samu a tsarin mulkin dimokiraɗiyya. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, shi…

4
Labarai

Ina Da Isassun Kuɗi, Ban Ciwo Bashin Ko Kwabo Ɗaya Don Gyara Jihar Zamfara Ba, Inji Gwamna Lawal

EditorJune 22, 2025

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana cewa gwamnatinsa ba ta karbi lamuni ko rance domin gudanar da ayyukan kawo sauyi da ake yi a duk faɗin jihar ba, kuma duk da haka yana da…

ALMIZAN NEWSPAPER
A Hausa Newspaper for the Hausa-speaking people in Nigeria and the diaspora. An organ of the Islamic Movement in Nigeria.
Social Trends
Almizan English

Family alleges negligence in woman’s death after child birth at AKTH

EditorJune 24, 2025
Almizan English

Transform Your Ramadan with the book: 30 Days of Spiritual Reflection: A Journey Through Ramadan

EditorMarch 16, 2025
Almizan English

A Tale of Two Contrasting Books: Babangida: A Journey in Service and Master Your Life @30

EditorMarch 9, 2025
  • Iyali na zargin rashin kulawar jami’an asibitin Aminu Kano ya sa ‘yar Uwar su ta mutu bayan ta haihu.
  • Family alleges negligence in woman’s death after child birth at AKTH
  • SHUGABA TINUBU YA KADDAMAR DA TARAKTOCI 2,000 DOMIN INGANTA NOMAN ZAMANI A FADIN KASAR NAN
  • Gwamnatin Tarayya Ta Bada Tabbaci Akwai Tsaro A Abuja Duk da Gargaɗin Da Ofishin Jakadancin Amurka Ya Ba Matafiya
  • Tinubu: Gwamnati Za Ta Kara Kaimi Wajen Kawar da ’Yan Ta’adda da tabbatar da Tsaron Ma’aikata
Copyright © 2025 ALMIZAN -Since 1991 | Fair News by Ascendoor | Powered by WordPress.